Katsina
Tsohon shugaban kasa. Olusegun Obasanjo ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Dada Musa Yar'adua a Katsina. Obasanjo ya fadi halayen Hajiya Dada masu kyau.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki a garin Magama da ke cikin karamar hukumar Jibia a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun sace mutum uku a yayin harin.
Rundunar sojojin Nigeriya sun samu nasarar hallaka yan bindiga guda biyar a kan hanyar Katsina zuwa Jibia kamar yadda aka yada faifan bidiyo da safiyar yau Alhamis.
A rahoton nan za ku ji cewa manoma a sassan Arewacin kasar nan sun shiga mugun hali bayan 'yan bindiga sun yanka masu haraji kafin su girbe amfanin gona.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa al'ummar jihar Yobe kan mummunan hari da yan ta'adda suka kai wanda ya yi sanadin mutuwar mutane da dama.
Gwamnatin Katsina ta sanar da shirin kai dalibai 64 karatu kasar Sin domin inganta ilimi. Gwamnatin ta ce an zabo 'ya'yan talakawa ne daga makarantun gwamnati.
Fitaccen dan kasuwa a Najeriya, Femi Otedola ya fadi yadda marigayi Umaru Musa Yar'Adua ya rusa shirinsu da Aliko Dangote na mallakar matatun mai.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bayyana musababbin rashin halartar mai gidansa jana'izar da aka yi a Katsina.
Yayin da dubban musulmi su ka rika tururuwa zuwa gidan 'Yar'adua, shugaban kwamitin harkokin cikin gida, Hon. Abdullahi Aliyu Ahmad ya shiga jerin masu ta'aziyya.
Katsina
Samu kari