Katsina
Jami'an yan Sanda reshen Jihar Katsina sun kashe wani dan fashi yayin wata arangama a kan babban titin Bakori zuwa Kabomo ranar Talata, 3 ga watan Nuwamba.
Dakarun rundunar soji karkashin Operation Sahel Sanity sun kai wa 'yan fashi hari, inda suka ceto mata masu shayarwa guda uku tare da jariransu a Jihar Katsina.
Hukumar sojojin Najeriya tace rundunar OSS, da aka samar don kawar da ta'addanci da garkuwa da mutane a arewa maso yamma, ta samu nasarar kashe 'yan ta'adda 5.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta samu nasarar dakile wani mummunan harin 'yan bindiga a karamar hukumar Safana. Sai dai, a yayin musayar wuta tsakan
Darektan sashen watsa labarai na rundunar tsaro, Manjo Janar John Enenche, ne ya bayyana hakan ranar Alhamis a Abuja lokacin da yake gabatar da bayanan mako a
NNN ta rahoto cewa za a tallafawa Manoma a Katsina da iri, takin zamani da kayan aiki. Manoman jihar Katsina za su samu tallafi musamman a harkar noman alkama.
'Yan bindiga sun sace matar wani Alhaji Mai Yadi Charanci da ɗan sa mai shekaru 3 a ƙaramar hukumar Charanci ta jihar Katsina. Mazauna garin sun ce lamarin ya
Wasu yan ta'adda sun far ma al'umman wasu kauyuka uku a karamar hukumar Faskari da ke jihar Katsina, sun halaka mutane takwas tare da jikkata wasu uku a harin.
Ministan sadarwa da sabon tsarin gina tattalin arziki ta hanyar fasahar zamani, Dakta Isa Ali Pantami, ne ya sanar da hakan yayin rantsar da kwamitin mutane 14
Katsina
Samu kari