Katsina
Iyalan alkalin kotun shari'a ta jihar Katsina, Shehu Yakubu, sun yi kira ga hukumomin tsaro da su veto alkalin wanda aka yi garkuwa dashi tun kwanaki 27 a baya.
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da dagacin kauyen Fankama, Ahmed Saidu, tare da matarsa da sauran mazauna kauyen da dama sakamakon wani farmaki da su ka kai da
Hukumar kwastam a jihar Katsina ta kame wata mota makare da kudade wanda ta ke zargin kudaden harkallar miyagun kwayoyi ne. Yanzu haka an kai kudin bankin CBN.
Allah ya yi wa matar tsohon sarkin Katsina, Alhaji Kabir Usman Katsina, rasuwa. Hajiya Rakiyat Kabir Usman ta riga mu gidan gaskiya.Ta rasu ta na da shekaru 82.
Kwanaki kadan, bayan rasuwar kanin Dangote, Alhaji Sani Dangote, Allah ya yiwa wani hamshakin mai dan kasuwa, dan garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari rasuwa.
Gwamnan Kano da na Katsina sun kai ziyarar jajantawa ga iyalan wadanda rugujewar bene ya shafa a Legas. Sun kuma kai ziyarar jajantawa ga gwamnan jihar Legas.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun farmaki kauyen Barawa dake cikin yankunan jihar Katsina ranar Lahadi, inda suka hallaka aƙalla mutum 4.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa rikici da kuma dabanci a siyasar Najeriya ke han mutanen kirki shiga domin ba da gudummuwar su .
Katsina - Wata dalibar aji uku a jami'ar Umaru Musa Yar’adua, jihar Katsina ta kwankwandi gorar sabulun tsaftacce hannu da piya-piya bayan saurayinta ya rabu da
Katsina
Samu kari