Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa Katsina na diba yiwuwar kafa dokar hana makiyaya kiwon fili, amma zata samar musu da filin kiwo.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari ya ce mafi yawancin 'yan bindiga fulani ne kaman shi, ya kara da cewa suna magana harshen Fulfulde kuma suna cewa su musulmi
Hukumar sadarwa ta ƙasa (NCC) ta ƙaryata rahoton dake yawo a kafafen sada zumunta cewa, ta bada umarnin a katse hanyoyin sadarwa baki ɗaya a jihar Katsina.
Katsina - A makonni ƙalilan da suka shuɗe, yan bindiga sun maida hankali wajen sace ƴaƴa, yan uwa da kuma matan masu rike da mukaman siyasa a jihar Katsina.
Wasu 'yan bindiga sun mamaye garin Kurami, inda suka sace iyalan dan majalisar dokoki mai wakiltar yankin a majalisar dokokin jihar Katsina. An sace matarsa
Rundunar 'yan sanda a jihar Katsina ta yi nasarar cafke wasu 'yan bindiga da aka ruwaito cewa, a baya sun tuba amma suka koma ruwa suka ci gaba da aikata laifuk
Wasu da ake zaton ‘yan bindiga ne sun harbe akalla mazauna kauyen Dan-Kumeji da ke karamar hukumar Kankara a jihar Katsina 11 har lahira sannan sun jikkata 6.
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da kiran da Gwamnan jihar Katsin Aminu Masari na da takwararsa na Jihar Benue, Samuel Ortom, na cewa mutane su kare kansu daga yan
Mambobin majalisa a jihar Katsina sun fashe da kuka bisa yawaitar harin 'yan bindiga a 'yan kwanakin nan a wasu sassan jiharsu ta Katsina, sun nemi taimako.
Katsina
Samu kari