Katsina
'Yan sanda a jihar Katsina sun kama wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne su biyu yayin da suka yi barazanar sace wasu mutane idan basu biya kudi ba.
Jami'an yan sanda a Jihar Katsina sun kama wani mutum mai shekaru 31 da ake zargin yana amfani da intanet wurin yaudarar mata yana kwanciya da su a Kano, Vangua
Hukumar yan sanda ta jihar Katsina ta bayyana nasarorin da yan sanda suka samua wanna shekarar ta 2021 dake gab da karewa, a wurin wani taro na manema labarai.
Kungiyar kiristoci a tarayyan Najeriya, (CAN) tace kalaman gwamnan jihar Katsina na yan kasa su mallaki bindigu domin kare kan su, ba wani sabon abu ba ne.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari yace gwamnatinsa zata taimaka wa mutanen jihar su mallaki makamai domin kare kansu daga hare-haren yan bindiga a jihar
Gwamnatin Jihar Katsina ta ce za ta dawo da sabis na sadarwa a sauran kananan hukumomi bakwai da aka toshe hanyoyin sadarwan kafin Janairun 2022, The Punch ta r
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi kira ga al'ummar jiharsa su mallaki makamai don kare kansu daga hare-haren yan bindiga saboda jami'an tsaro kad
Gwamnan jihar Katsina,Aminu Bello Masari, ya jaddada matsayarsa kan mka mulkin kasar nan zuwa kudancin kasar nan inda yace hakan zai taimaka wurin cigaban kasa.
Katsina - Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, yace ba sauran zaman lafiya tsakanin gwamnati da yan bindiga a faɗin arewa maso yammacin tarayyan Najeriya.
Katsina
Samu kari