Kasashen Duniya
Hadakar kungiyar musulunci a Najeriya, CIO, ta yi kira ga Majalisar Dattawan Najeriya ta yi doka da za ta takaita alakar diflomasiyya da Kasar Isra'ila.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya ba da gudumawar Dala miliyan 100 ga Gaza yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas wanda ya jawo rasa rayuka
‘Dan majalisa ya kawo maganar bude iyakokin kasar nan sai dai Majalisar ba ta goyi bayan sake bude sauran iyakokin Kudu da aka rufe a lokacin Muhammadu Buhari ba.
Ganin daruruwan mutane da aka kashe, Shugaban Majalisar dinkin duniya ya soki Israila. Benjamin Netanyahu ya ce dakarun Hamas ne su ka dasa bam a asibitin Gaza.
Musulmai da ke karkashin kungiyar OIC za su yi zama a kan hare-haren da ake kai wa mutanen Falasdinu kamar yadda Fafaroma ya yi suka saboda kisan gilla a Gaza.
Shugaba Tinubu na Najeriya ya yi barazanar yin karar Majalisar Dinkin Duniya idan har ba ta fito ta yi bayanin yadda ta kashe kudade da ta karba da sunan Najeriya ba
Kasar Iran ta yi gargadi mai tsauri kan shirin kasar Isra'ila ma mamayar Zirin Gaza yayin da ake ci gaba da yaki tsakanin Isra'ila da kungiyar Hamas ta Falasdinu.
Har yanzu akwai kasashe da dama da ke amfani da tsarin mulkin sarakuna na gargajiya wadanda mafi yawansu kasashen Larabawa ne da ke watse a yankunan duniya.
Hukumar ba da lamuni ta duniya, IMF ta gindaya sharuda ga Najeriya da sauran kasashen Afirka da ke son a yafe musu basukan da su ka ci da ya yi katutu.
Kasashen Duniya
Samu kari