Kasashen Duniya
Saudiya ta ce ba za ta daina kokarinta na neman 'yancin kasar Falasdinu ba, kuma ba za ta kullawata alaka ta diflomasiya da Isra'ila har sai an cimma hakan.
A wannan labarin za ku ji yadda aka gano masu sayen kayayyaki a kasashen waje sun yi watsi da kayan abinci da aka kai masu daga Najeriya saboda algus.
Rahoton nan ya kawo bayanin bashin da sauran kasashe suka karbo a bankin duniya. Ana bin Najeriya makudan kudi a kasashen waje saboda bashi da aka lafto.
Barayi sun sace jakar hannun ministar yan sanda a kasar Birtaniya yayin wani taron jami'an tsaro. Dame Diana Johnson tana magana ne kan illar sata a lokacin.
Kungiyoyin kwadago na duniya karkashin inuwar International Trade Union Conference da Public Service International sun fusata da gwamnatin Najeriya.
Wani dan Najeriya daga Kano da ke aikin bincike a Korea ta Kudu, Dakta AbdulQaadir Yusuf Maigoro ya kirkiri na'urar da za ta yaki zazzabin cizon sauro.
Shugaba Bola Tinubu da shugaban kasar Sin, Xi Jinping sun rattaba hannu kan yarjejeniyar aikin dala biliyan 3.3 da zai bunkasa masana'antun Najeriya.
Tsohon ministan harkokin kasashen waje, Bolaji Akinyemi ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya yi taka-tsan-tsan game da karbo bashi daga kasar Sin watau China.
Wani saurayi ya cinnawa budurwarsa wuta ta mutu a kasar Uganda. An tabbatar da mutuwar budurwar ne yar wasan Olympics bayan mafi yawan jikinta ya kone.
Kasashen Duniya
Samu kari