Kasashen Duniya
A labarin nan, za a ji cewa wani Shehin Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aliyu Muhammad Sani ya ce Iran da Isra'ila na kokarin raunata kasashen Larabawa.
Tsagaita wuta tsakanin Isra'ila da Iran ta rushe bayan harba makamai masu linzami. Netanyahu ya tabbatar da cewa Isra'ila ta kai hari, kuma ta cimma burin yaƙi.
A labarin nan, za a ji cewa Firayim Minista Benjamin Netanyahu ya ce kasarsa ta amince da tsagaita wuta da Iran bayan an shafe kwanaki 12 ana musayar wuta.
Bayan ikirarin sulhunta Iran da Isra'ila, yan majalisa uku daga jam’iyyar Democrat sun gabatar da kuduri domin hana Donald Trump amfani da sojoji babu izini.
Yayin da ake cigaba da artabu tsakanin Iran da Isra'ila, shugaban Amurka, Donald Trump na Amurka ya tabo batun kifar da gwamnatin Iran kan zama a teburin sulhu.
Mataimakin shugaban Majalisar tsaron Rasha ya bayyana cewa ƙasashe da dama sun nuna a shirye suke su bai wa Iran makaman nukiliya bayan harin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya, Barista Bulama Bukarti ya bayyana Iran tana da ikon jawo durƙushewar tattalin arzikin Turai ta hanyar toshe zirin Hormus.
Harin Iran ta katae wutar lantarki a sassa daban-daban na Isra'ila, rahoto ya nuna akalla yahudawa 8,000 sun faɗa dubu, ana ci gaɓa da kokarin gyara lamarin.
A labarin nan, za ji cewa kasar Koriya ta Arewa ta yi tir da yadda Amurka da kasahen Turai ke goyon bayan harin Isra'ila a Gabas ta Tsakiya, musamman Iran.
Kasashen Duniya
Samu kari