Kasashen Duniya
Bayan kifar ga gwamnatin Bashar Al' Assad a Siiya an an samu saukin farashin man fetur a duniya. 'An fara gyara wuraren man fetur bayan kifar da Assad.
Abba Kabir Yusuf ya zai biya kudin makarantar talakawa daliban Kano da suka kammala karatu a Cyprus ba tare da karbar takardunsu ba saboda bashin Ganduje
Tun daga lokacin da Ghana ta samu ‘yancin kai, musulmai bai taba zama shugaban kasar ba. Wannan karo Mahamudu Bawumia yana da kyakkyawar damar cin zabe.
Najeriya za ta haɗa kai da Pakistan don bunƙasa noma da samar da horo ga ƙwararru, tare da magance kalubale na tsaron abinci da sauyin yanayi, inji Minista.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban kasar Syria, Bashar Al-Assad ya tsere daga birnin Damascus yayin da yan tawayen suka kutsa cikin kasar da kwace iko.
Kasashen duniya da dama na da mabambantan farashin man fetur. Daga cikinsu akwai wadanda suke da mai arha. Kasashe masu arhar fetur galibi suna samar da shi ne.
Sojojin da ke mulki a Nijar sun kwace ikon sarrafa ma'adanai wajen kamfanin Faransa. Sojojin sun ce za su cigaba da juya arzikinsu da kansu maimakon Faransa.
Gwamna Abba Yusuf ya ziyarci jami’o’in Symbiosis, Kalinga, da Swarrnim a Indiya, don tattaunawa da daliban Kano, inda ya yaba da hazakarsu da kyawawan dabi'unsu.
Wani rahoto ya tabbatar da cewa an yi rijistar sunayen jarirai 4,600 da sunan Muhammad a shekarar 2023 a Burtaniya da Wales da aka ce yafi kowane suna farin jini.
Kasashen Duniya
Samu kari