Kasashen Duniya
Wata kotun majistare a Landan ta yanke hukunci kan Hamit Coskun da laifin tayar da fitina bisa ƙiyayya ga Musulmi, bayan ya kona Alƙur’ani a gaban ofishin Turkiyya.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban soji na jamhuriyyar Nijar ya lissafo kasashen dake hada kai da Najeriya wajen hana ta zaman lafiya tun bayan juyin mulki.
A 2025, babbar sallah (Eid Al Adha) za ta kama ranar 6 ko 7 ga Yuni, kamar yadda aka sanar. Kasashe 5 da suka hada da Pakistan da India za su yi sallah a 7 ga wata.
China na sha'awar lithium na Najeriya saboda yawan jama’a, karfin tattalin arziki da matsayin jagorar kasuwanci a Yammacin Afirka, in ji Gwamna Sule.
Najeriya ta shiga cikin ƙasashe 10 mafi arhar man fetur a Afirka, yayin da Libya da Angola ke a kan gaba, duk da matsalolin makamashi da karancin tallafi.
Ana fargabar cewa mutum daya ya mutu yayin da jirgin sama ya faɗo a San Diego. An ce gidaje 15 sun kama da wuta yayin da motoci da dama suka kone kurmus.
Za a ji cewa rikici ya barke a Ivory Coast, an ji harbe-harbe a Abidjan, ana rade-radin juyin mulki yayin da gwamnati ta yi shiru kuma intanet ta yanke.
Koriya na neman sababbin huldar al’adu da Najeriya bayan shekaru 15, domin bunkasa fim, adabi, ilimi da abinci wanda zai ƙarfafa zumunta tsakanin kasashen biyu.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa da sojoji sun halarci taron bikin yancin kasar Kamaru na 53. Sojojin Najeriya sun burge duniya da suka nuna bajinta.
Kasashen Duniya
Samu kari