Kasashen Duniya
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ya kuma fito da bukatarta ga Majalisar Dinkin Duniya wajen tabbatar da cewa ta samu kujera a Majalisar Dinkin Duniya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya hada kai da kasashen duniya da suka fara kiraye-kirayen a bai Falasdinawa damar kafa kasar Faladinu don kawo karshen rikici.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce an shirya masa makarkashiya a zauren mahalisar dinkin duniya da ya isa zai yi jawabi. Ya bukaci a gudanar da bincike.
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump ta hana jami'an gwamnati da shugaban kasar Iran sayayya yayin taron majalisar dinkin duniya da ake yi a birnin New York.
Tawagar Sumud Flotilla da ke dauke da jirage 51 daga kasashe daban daban zuwa Gaza mika kayan tallafi ta gamu da harin da ake zargi Isra'ila ce ta kai musu.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban sojin kasar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya bayyana sababbin zarge-zarge a kan kasar Faransa da kawayenta.
Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya yi martani bayan wasu kasashen duniya sun amince da kasar Falasdinu inda ya ce hakan ba zai yiwu ba.
Digirin girmamawa da jami’ar European-American ta ba mawakin Dauda Kahutu Rarara ya jawo ce-ce-ku-ce, bayan bincike ya gano jami’ar ba ta da lasisi.
Hukumomin Birtaniya sun kama wani dan Najeriya da ya yi kuste ya wawure $235,266, kusan Naira miliyan 400 a wata jami'ar Amurka. Za a gurfanar da shi.
Kasashen Duniya
Samu kari