Kasashen Duniya
Rahotanni sun ce an kashe Ayatollah Ali Khamenei a hare-haren Amurka da Isra'ila yau 28 ga Fabrairu, 2026. Iran ta musanta yayin da Trump ke fatan sauyin mulki.
Ministan harkokin waje na Iran, Abbas Araghchi ya ce sauya gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran abu ne da ba zai yiwuwa saboda goyon bayan da take samu.
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa jagoran addini na kasar, Imam Khamenei da manyan jami'an gwamnati na nan a raye.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta fitar da gargadin tsaro ga ’yan Najeriya mazauna Iran da kasashen Gulf bayan hare-haren Amurka da Isra’ila kan Iran.
Gwamnatin kasar Rasha ta yi Allah wadai da farmakin da Amurka da Isra'ila suka fara kaiwa Iran, tana mai cewa hakan babbar kasada ce da ka iya jawo barkewar rikici.
A labarin nan za a ji cewa kasar Faransa ta bayyana rashin jin dadi da yaki ke neman barkewa a tsakanin Iran da Isra'ila bayan hare-hare da suka kai wa junansu.
Kasashen Larabawa 8 sun rufe sararin samaniya yau 28 ga Fabrairu, 2026 sakamakon yakin Amurka da Iran. Kamfanonin jirage sun soke tashi yayin da rikicin ke fadada.
Rahotanni sun nuna cewa jirgin sama na dakon kaya da ya dauko takardun kudi ya fado a kusa da babban birnin Bolivia, an tabbatar da mutuwar mutane 20.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya tabbatar da cewa tare Amurka ta hada kai da Isra'ila wajen kai hari Iran. Ya ce za su cigaba da kai hari kasar Iran.
Kasashen Duniya
Samu kari