Kasar Saudiya
Yayin da ake shan fama a wannan wata na Ramadan, Gidauniyar Sarki Salman ibn AbdulAziz ta raba kayan abinci ga gidaje 2,000 a kananan hukumomi takwas a Kano.
Rahotanni daga wasu jihohin Najeriya sun nuna yadɗa maniyyata ke zuwa neman a dawo masu da kuɗaɗensu bayan NAHCON ta sanar da ƙarin N1.9m a kowace kujera.
Bayan shafe sama da shekara gudana ana shari'a, babbar kotun jihar Kano ta bayyana hukuncin da ta yanke a shari'ar kisan Ummulkusum Sani Buhari watau Ummita.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta sanar da yin karin kudin zuwa aikin hajjin bana na shekarar 2024. A yanzu maniyyata za su kara M1.9m domin zuwa Saudiyya.
Yayin da aka dauki azumi na 12 a yau Juma'a 22 ga watan Maris, wannan rahoto zai kawo muku muhimman abubuwa 10 da ake bukatar Musulmi ya ba su kulawa.
Kasar Saudiyya ta cika alkawarin da ta dauka a watan Janairu cewa za ta buɗe wasu shagunan kwankwadar barasa a birnin Riyadh domin baki 'yan kasashen waje.
Wani rahoto da ke fitowa daga Saudiyya ya bayyana cewa, Saudiyya ta haramtawa maniyyata yin Umrah sau biyu a cikin watan Ramadana saboda wasu dalibai.
Labarai sun zo cewa an jefo bam, an kashe mutane a lokacin sahur a Gaza. sojojin Israila sun bude wuta inda suka hallaka mutanen Gaza da ke zaune a wani gida.
An sanar da ganin watan Ramadana a kasar Saudiyya, al'ummar Musulmi za su fara Azumi a kasashen duniya daban-daban. An sanar da hakan ne a yau Lahadi.
Kasar Saudiya
Samu kari