Kasar Saudiya
Shugaban Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi barazanar sake kai hari Qatar bayan ya kashe mutane a harin farko. Trump ya ce harin ba zai sake faruwa ba a gaba.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta bi duk matakan da suka dace domin gani mahajjacin Kanonda ya bata a Saudiyya yayin aikin hajji.
Farfesa Ibrahim Ahmad Maqari ya musanta rahoton da ake yadawa cewa na nada shi daya daga cikin limaman ka'abah inda ya jaddada cewa kwata-kwata ba gaskiya ba ne.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron da Yariman Saudiyya, Muhammad bin Salman za su jagoranci nema wa Falasdinawan Gaza 'yanci a majalisar dinkin duniya.
Malamin addinin Musulunci da ya yi limanci a dakin Ka'aba bayan zama ladani, Sheikh Abdul Wakeel ibn Sheikh Abdul Haq al-Hashimi ya rasu, an masa jana'iza a Saudiyya
Mahaddacin Kur'ani a daga Najeriya a jihar Kano ya zamo na uku a gasar Kur'ani da aka yi a kasar Saudiyya. Buhari Sanusi Idris ya samu kyautar Naira miliyan 163.
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da wasu kasashen duniya domin samar da ayyukan yi ga yan Najeriya, ministan kwadago ya ce an fara cimma matsaya.
Hukumar NAHCON ta fara shirin Hajjin 2026 tun da wuri, ta ce kujeru 95,000 aka samu daga Saudiyya, inda kudin ajiya ga maniyyata ya fara daga ₦8.5m kacal.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana yadda marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dauko shi tare da ba shi mukami.
Kasar Saudiya
Samu kari