Kasar Saudiya
Ma'aikatar kasashen waje a Najeriya ta yi martani yayin da ake ta yada jita-jitar cewa Qatar ta ki amincewa da ganawa da Tinubu, kan wani taro ta musamman.
Yayin da ya tafi kasar Saudiyya da Gwamna Namadi, Kakakin Majalisar jihar Jigawa, Haruna Aliyu Dangyatin ya sha da kyar yayin da aka yi kokarin tsige shi.
Al'ummar Musulmai a duniya sun shiga jimami bayan rasuwar mataimakin shugaban Masallacin Annabi, Sheikh Abdul Aziz bin Abdullah da ke birnin Madinah.
A lokacin da ake neman abinci a Najeriya, sai ga motoci za su tsallaka Nijar. Mai magana da yawun bakin hukumar ZARTO a Zamfara ya tabbatar da wannan zance.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon jaje ga jama'ar jihar Yobe bayan rasuwar tsohon gwamnan jihar, Sanata Bukar Abba Ibrahim a Saudiyya.
Yayin da ake jimamin rasuwar tsohon gwamnan jihar Yobe, Bukar Abba Ibrahim, an binne shi a Saudiyya bayan sallar jana'izarsa a masallacin Harami.
Hukumomi a Saudiyya sun rage kudin aikin Hajji ga maniyyatan da za su sauke farali a 2024 da kaso mafi yawa a bangaren kudin tikiti da masauki da sauransu.
Hukumar jin dadin alhazai, NAHCON ta fitar da farashin kudin kujerar aikin aikin hajjin bana ta shekarar 2024 a naira miliyan 4.9 yayin da Arewa kuma 4.7.
Duk da cewa kun riga kun san manyan limaman Masallacin Harami, watakila ba ku san bayanai game da tsaffin limaman masallacin ba, da irin ayyukan da suke gudanarwa.
Kasar Saudiya
Samu kari