Kasar Saudiya
Kwamitin ganin wata ya bayyana lokutan da fadar sarkin musulmi ke duba ganin watan ƙasashen gabas kamar Saudiyya ko da ilimin falaki ya nuna ba za a ga watan ba.
Hukumomi a kasar Saudiyya ta bukaci a fara duba watan sallar azumi a ranar Asabar mai zuwa. Za a fara bikin sallah ne da zarar an ga wata a Ranar Lahadi ko Litinin.
A ranar Asabar mai zuwa, 29 ga watan Ramadan daidai da 29 ga watan Maris, za a fara dubam jinjirin watan karamar Sallah a Najeriya, Saudiyya da ƙasahen da dama.
Shugaban hukumar NAHCON na kasa, Farfesa Abdullahi Saƙeh Pakistan ya bayyana cewa da yiwuwar da fuskanci zafin rana mai tsanani a lokacin aikin hajjin 2025.
Rahoto ya bayyana cewa, kasar Saudiyya bata kai Najeriya ba wajen kashe kudi idan ana hako mai. An bayyana adadin kudaden da Najeriya ke kashewa da na Saudiya.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta shirya fara jigilar maniyyata zuwa kasa mao tsarki domin gudanar da aikin Hajjin 2025. Za a fara jigilar bayan azumi.
Shugaban hukumar NAHCON mai kula da Alhazai ta Najeriya, Farfesa Abdullahi Saleh, ya sha alwashin cewa ba za su ba Shugaba Bola Tinubu kunya ba kan Hajjin 2025.
Hukumar alhazai ta kasa, NAHCON ta fitar da sanarwa kan daukar ma'aikatan lafiya domin aikin hajjin bana. Za a fara daukar ma'aikata a ranar 8 ga watan Maris.
Masarautar Saudiyya ta hannun ofishin jaƙadancinta da ke Kano ta miƙawa gwamnatin tallafin tan 50 na dabino kamar yadda ta yi alkawari, za a ba mabukata.
Kasar Saudiya
Samu kari