Kasar Saudiya
A gobe Alhamis 5 ga watan Yunin 2025 ake shirin gudanar da Arafah a kasar Saudiyya wanda ake bukatar Musulmi su dage da addu'o'i da azumi saboda neman yardar Allah.
A labarin nan, za a ji cewa wani alhajin Kano, Shu'aibu Jibrin, ya riga mu gidan gaskiya yayin da ake shirin fara gabatar da ibadar aikin hajji gadan gada.
Yayin da wasu mahajjata ke yawan daukar hotuna a kusa da masallacin Annabi, hukumomi a Saudiyya ta hana daukar hoto da rera wakoki ko daga tutoci a wuraren ibada.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai ziyarar ba zata wajen da ake dafa abincin mahajjatan Kano domin duba ingancin abincin da ake dafa wa 'yan Kano a Saudiyya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar wata mahajjaciya daga jihar Plateau mai suna Hajiya Jamila Muhammad da ta je aikin hajji a Saudiyya a ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin Saudiyya sun hana wasu mutane sama da 200,000 shiga kasar bayan an gano ba su da izinin zuwa aikin hajjin bana.
An fara hasashen cewa Lionel Messi zai koma taka taka leda a kasar Saudiyya. Messi zai iya haduwa da babban abokin hamayyar sa, wato Cristiano Ronaldo.
Hukumar NDLEA ta kama wasu mutane masu jagorantar safarar kwaya daga Najeriya zuwa Saudiyya a lokacin aikin Hajji. An kama masu dauke da kudin ganye a Kano.
Saudiyya za ta watsa hudubar Arafah ta 2025 kai tsaye cikin harsuna 34, ciki har da Hausa, Fulani da Yarbanci, don saukaka wa mahajjatan Najeriya.
Kasar Saudiya
Samu kari