Kasar Saudiya
Hukumomin ƙasar Saudiyya su sanar da ganin jinjirin watan Babbar Sallah yau Talata, sun ce alhazai za su yi hawan Arfah ranar Alhamis, sallah ranar Juma'a.
Mahajjaciyar Najeriya mai suna Hajiya Adizatu Dazum ta rasu a birnin Makka bayan rashin lafiya. Matar mai shekara 75 ta fito ne daga jihar Edo da ke Kudu.
Dan wasan Portugal, Cristiano Ronaldo ya nuna alamun zai bar Al Nassr ta Saudiyya bayan sun sha kashi a wasan da suka yi kuma suka gaza shiga gasar zakarun Asiya.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sanar da Sheikh Saleh bin Abdullah Al Humaid a matsayin limamin Arafa da zai yi huduba wa miliyoyin musulman duniya a Namira.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan dalilin hana shi zuwa Saudiyya aikin hajjin 2025. Sheikh Gumi ya ce saboda matsayarsa kan siyasa ne.
Kotun kolin Saudiyya ya sanar da cewa za a fara duban watan sallar layya na 2025 a ranar Talata, 27 ga Mayu. Za a fara duba watan Zul Hijja ne domin bikin sallah
Malaman da suka shiga cikin tawagar NAHCON a Hajjin 2025 sun yi wa shugaba Bola Ahmed Tinubu addu'a a Madina. Sheikh Afini Abdulbari ya yabi NAHCON.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), ta ja kunnen mahajjatan Najeriya kan daukar abubuwan da suka bace yayin da suke gudanar da aikin zagaya Ka'aba a Saudiyya.
Sheikh Musa Assadus Sunnah ya yi magana a bidiyo inda ya ƙaryata rahoton kama yan uwan Ado Aliero a Saudiyya inda ya ce babu wata hujja da ke nuna suna da alaƙa.
Kasar Saudiya
Samu kari