Karatun Ilimi
Shugaban jami'ar BUK, Faresa Muhammed Yahuza Bello, ya bayar da tabbacin cewa sun aika takardar kiranye ga dukkan lakcarorin da aka sallama daga aiki bayan gwam
Sai dai, a cikin wata sanarwa da Dakta Sani Aliyu, jagoran kwamitin yaki da annobar korona a kasa, ya fitar a Abuja ya ce ba za a bude makarantun kananan yara d
Jawabin na hukumar NYSC na zuwa ne bayan wani kwamiti a karkashin jagorancin mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayar da shawarar a dakatar da
Mun kawo maku sunayen wasu hazikan yaran da su ka yi fice a jarrabawar UTME ta wannan shekara ta 2020. Yaran sun fito ne daga Edo, Anambra, Delta, da Ekiti.
Kwamishinan ya bayyana cewa yawancin makarantun jihar suna bukatar gyara sakamakon wulakantar dasu da aka yi na tsawon shekaru, lamarin da ya ce ya kawo raguwar
Farfesa Ango ya bayyana cewa arewacin Najeriya bai taba shiga cikin yanayin rashin tsaro kamar na wannan lokacin ba tare da zargin shugaba Buhari da daukan alka
Makarantun Gwamnati za su koma karatu a Ranar 16 ga watan Yuni a jihar Kuros Riba inji gwamna Ben Ayade. Ya ce yara su nemo takunkumin rufe fuska da hanci.
Cin abincin da ya wuce misali yana hana kwakwalwa ta yi aiki da kyau. Cushe ciki da abinci yana jawo shigar maiko cikin jijiyoyin da ke kai jini cikin kwakwalwa
Kasar Afrika ta Kudu ta dawo mataki na biyu da kiyasin karfin tattalin arzikin da ya kai dalar Amurka biliyan $371.298, sai kuma kasar Masar a mataki na uku da
Karatun Ilimi
Samu kari