Karatun Ilimi
Wata budurwa ta gurfana tare da durkusawa a gaban ‘dan uwanta a yayin da ake bikin yayesu daga jami’a. Ta kawata ‘dan uwanta da rigar kammala karatun nata.
Ba girman kai, wata matashiyar budurwa wacce ta kammala karatun jami'a na digirin farko, ta ƙara wa matasa kwarin guiwa bayan ta bud'e wurin wankin motoci.
Kwamishinan ilimi na jihar Bauchi, Dakta Aliyu Usman Tilde, yayi murabus. Kwashi nan ya sanar da hakan a shafinsa na Facebook inda ya bayyana dalilin hakan.
wani rahoto da unicef ta jagoranci shirya shi ya nuna yaddda yara talakawa ke shan wahala musamman a fannin ababen more rayuwa ilimi da sauran bukatun yau.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce ta wajabta a fara koyar da daliban firmare karatu da harsunan iyayensu ma'ana harsunan da aka fi magana da shi a yankunansu.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana amincewarta da koyar da dalibai da harshen uwa a fadin kasar nan. Wannan na zuwa daga bakin ministan ilimi Adamu Adamu a Abuja.
An gurfanar da dalibin nan Aminu Adamu Muhammad da ake zargi da bata sunan Aisha Buhari a gaban kuliya, yanzu mun samu labarin yadda aka kamo shi tun farko.
'Yan ajin matashin da aka tura Kurkuku Za Suyi Jarrabawar Karshe. Tun jiya aka aike da Aminu gidan yari mutane basu sani ba. Zai fara jarrabawa ranar Litinin.
Wasu zakakuran daliban sakandare sun halarci shagalin auren malaminsu a jihar Imo. Sun kai masa kyautar zabgegiyar tsumagiya, lamarin da ya ba jama’a mamaki.
Karatun Ilimi
Samu kari