Karatun Ilimi
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin Gombe ta sanya daliban tsangaya akalla 1000 a tsarin inshorar lafiya domin saukaka masu samun kula da lafiyarsu.
Gwamnatin tarayya ta fara rarrashin malaman jami'o'i domin su janye shirinsu na shiga yajin aiki, ta kafa ƙaramin kwamitin da zai sake nazari kan buƙatun ASUU.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya caccaki matakin da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka na kayyade shekarun kammala sakandare.
Gwamnatin tarayya ta haramtawa dalibai yan kasa da shekaru 8 daga rubuta jarrabawar kammala sakandare na WAEC da NECO da jarrabawar shiga manyan makarantu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana sunayen jami'o'in kasashen Benin da Togo da ta amince daliban Najeriya su je su yi karatu domin neman digiri da nufin tsaftace ilimi.
Ministan ilmi, Farfesa Tahir Mamman ya bayyana adadin da suka samu a binciken da suke yi kan mutane masu amfani da digirin bogi na Benin da Togo.
A rahoton nan, za a ji wani dalibin da ke aji na 4 a sashen ilimin kiwon dabbobi, Oluwaseyi Adebay ya fada cikin tafkin kiwon kifi su na cikin da tafiya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta yi duk abin da ya dace wajen hana kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) tsunduma yajin aikin da aka shirya gudanarwa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya cika da tsananin farin ciki yayin da jami'ar SOAs ta Ingila ta yi masa albishir da zama Dakta, bayan amincewa da bincikensa.
Karatun Ilimi
Samu kari