Karatun Ilimi
Wasu jihohi a Najeriya sun dauki matakin dage ranakun da dalibai za su koma makarantu. Wasu daga ciki sun dauki matakin ne saboda tsadar fetur da wasu dalilan.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ta ba ɗa umarnin a rufe makarantun sakandire da firamare saboda fargabar rasa rayuka a ambaliyar ruwa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dage zai dawo da martabar ilmi a jihar Kano. Gwamnatinsa ta dauki malaman makaranta na BESDA kuma ana gyaran ajin karatu.
A wannan labarin, za ku ji kotun majistare da ke zamanta a Sakkwato ta tura Shafi’u Umar Tureta gidan yari bisa zargin cin zarafin gwamnan jiharsa, Ahmed Aliyu.
Gwamnatin tarayya ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta kayyade shekaru 18 a matsayin mafi ƙarancin zama jarabawar WAEC da NECO, ta ce ba gaskiya ba ne.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin Kano ta damke shugaban makarantar firamaren Gaidar Makada da ke karamar hukumar Kumbotso bayan jama'a sun yi korafi.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin Gombe ta sanya daliban tsangaya akalla 1000 a tsarin inshorar lafiya domin saukaka masu samun kula da lafiyarsu.
Gwamnatin tarayya ta fara rarrashin malaman jami'o'i domin su janye shirinsu na shiga yajin aiki, ta kafa ƙaramin kwamitin da zai sake nazari kan buƙatun ASUU.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya caccaki matakin da gwamnatin Bola Tinubu ta dauka na kayyade shekarun kammala sakandare.
Karatun Ilimi
Samu kari