Jihar Kaduna
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Kaduna. Jami'an tsaron sun sheke 'yan bindiga uku tare da ceto wasu mutane.
Wasu miyagun ƴan bindiga dauke da makamai sun kai hari a garin Kachia da ke juhar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da shugaban makaranta a harin.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya nuna damuwa kan ayyukan yan bindiga inda ya ce sun sauya salon fadansu da aka sani a baya.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Malam Uba Sani ta martani kan rahotannin da ke cewa ta sake ciyo sabon bashin Naira biliyan 36.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana damuwa kan yadda ake samun karuwar talauci a Arewacin kasar nan duk da karuwar arzikin kasa.
Shugaban majalisar wakilai ta 10, Tajudeen Abbas ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba shi da ubangida a siyasance. Ya ba matasan Najeriya shawara.
Gwamna Malam Uba Sani ya ce sauya sheƙar ƴan siyasa sama da 200,000 daga PDP zuwa APC ya nuna yadda gwamnatinsa ta karbu a wurin maZauna jihar Kaduna.
Hasashen yanayi da hukumar NiMet ta fitar a ranar Talata a Abuja ya nuna cewa za a zabga ruwa da tsawa a sassan jihohin Adamawa, Taraba, Sokoto, Kebbi, da sauransu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa ko kadan ba zai yi ritaya daga siyasa. El- Rufai ya ce zai dawo a shekarar 2027.
Jihar Kaduna
Samu kari