Jihar Kaduna
Hukumar bincike watau NSIB ta bayyana cewa akalla da fasinjoji 6 ne suka aamu raunuka sakmakon hatsarin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ranar Talata.
Tsohon hadimin Abdullahi Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya magantu bayan afkuwar hatsarin jirgin kasa a Najeriya inda ya ce yayansa uku sun tsallake rijiya ta baya.
A labarin nan, za a ji cewa babbar jam'iyyar hamayya ta zargi EFCC da gayyatar 'ya'yanta 2 a Kaduna, ta kuma rufe su tun kafin zaben cike gurbi har yanzu.
Jikar tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari, za ta yi aure. Halima Amirah Junaid za ta yi aure ne tare da angonta a wani biki da za a yi a Kaduna.
Jirgin kasa daga tashar Rigasa, Kaduna zuwa Abuja ya kife a safiyar Talata, daruruwan fasinjoji sun shiga firgici yayin ake jiran karin bayani kan dalilin hatsarin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kaduna ta samo rancen $25.35m daga kasar Kuwait a wani yunkuri da tabbatar da yaran jihar sun samu zuwa makaranta.
A labarin nan, za ji cewa kungiyar Arewa Consultative Forum ta bayyana cewa bai kamata a ci gaba da zuba ido ana kashe jama'a kamar kiyashi a Arewa ba.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasara cafke fitaccen ɗan ta’adda da ya addabi jihohin Kaduna da kuma Plateau, Adamu Buba, wanda aka fi sani da ‘Mai Pankshin’.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya gargadi wata kungiyar ADC mai suna ADV Vanguard kan jingina masa wani zance na sukar Bola Tinubu.
Jihar Kaduna
Samu kari