Jirgin Sama
An bayyana tattaunawar ƙarshe tsakanin wata mata da mijinta, wanda yana daga cikin waɗanda suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin Air India da ya afku a 12 ga Yuni.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi aman wuta ta sama da kasa a kan mayakan ISWAP da suka buya a wani sansaninsu dake dajin Sambisa.
Wani masanin sufurin jiragen sama, Captain Steve, ya na ganin cewa kuskuren matukin jirgi na bude fuka-fukai maimakon dage tayar jirgi ne ya jawo hatsarin Air India.
Bincike ne kadai zai bayyana dalilin hatsarin jirgin Air India da ya kashe mutum 241. Masana na zargin gazawar inji, karo da tsuntsaye, ko matsalar fuka-fukai.
Matuƙin jirgin Air India da ya yi hatsari ya aika saƙo na gaggawa, yana cewa jirgin ya rasa ƙarfin tashi. An ce jirgin ya yi hatsari tare da hallaka mutane 242.
An samu mutum daya tilo da ya tsira daga hatsarin jirgin Indiya mai dauke da fasinjoji 242. Vishwash Kumar Ramesh ya tsira ta wata kofar jirgin da ta bude.
Kamfanin sufurim jiragen sama na Air India ya tabbatar da cewa jirginsa da ya tashi daga birnin Ahmedabad zuwa London Gatwick ya gamu da mummunan hatsari.
Air Peace ta yi Allah-wadai da halin tashin hankali da wani ɗan siyasa da ya nuna a filin jirgin Legas bayan ya rasa jirgi. An ce dan siyasar ya farmaki ma'aikata.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani jirgin horas da dalibai na kamfanin Diamond ya fadi a Ilorin yayin gwajin sauka bisa na'ura inda mutane biyu suka jikkata.
Jirgin Sama
Samu kari