Jirgin Sama
Mataimakin gwamnan Borno, Dr. Usman Kadafur ya tsallake rijiya da baya. Jirgin Max Air da ya dauko shi da wasu fasinjoji 70 ya samu matsalar inji.
Gwamnatin tarayya ta fara shirin faɗaɗa filin jirgin saman Muhammadu Buhari a jihar Borno. A Janairun shekarar 2025 filin jirgin saman zai fara jigilar kasa da kasa.
Wani jirgin sama na kamfanin Air Peace ya yi gaggawar fasa tashi sakamakon wata tsuntsuwa da ta gutta masa a filin jirgin Nnamdi Azikwe da ke Abuja yau da safe.
Jirgin saman kamfanin Air Peace ya yi wata saukar gaggawa bayan samun matsala a sama. Jirgin ya dauko mutane daga Benin na jihar Edo zuwa birnin Abuja.
Ofishin binciken tsaron Najeriya (NSIB) ya sanar da gano karin gawar mutum guda da hatsarin jirgin sama ya rutsa da su da jihar Ribas. Hadarin ya afku a makon jiya.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta maincewa Gwamna Usman Ododo ya gina katafaren filin sauka da tashin jiragen sama na kasa da kasa a Zariagi, jihar Kogi.
Shugaba Bola Tinubu ya nemi a tsaurara bincike da aikin ceto yayin da ake fargabar fasinjoji takwas sun mutu a hatsarin jirgin sama da ya faru a jihar Ribas.
An samu bayanai kan matukin jirgin saman da ya yi hadari da jami'an NNPCL. Wanda haɗarin ya ritsa da shi babban ne sosai a kungiyar matuƙa jirgin sama ta kasa.
Mai magana da yawun kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye ya tabbatar da cewa jirgin mai saukar ungulu da ya yi hatsari a Ribas mallakin kamfanin East Winds ne.
Jirgin Sama
Samu kari