Jihar Kano
Mutane biyu sun mutu a Kano saboda shakar guba a masai yayin da suke kokarin ciro waya. Wannan ba sabon abu bane; an taɓa samun irin wannan lamari a baya.
Rahotanni daga unguwar Gwammaja da ke birnin Kano sun nuna cewa almajirai 2 yan asalin Katsina sun mutu sakamakon shan wani sindari a shayi, wasu na asibiti.
A labarin nan, za ji cewa rundunar yan sandan Kano ta samu kiran gaggawa a kan fashewar wani abu da ake kyautata zaton bam ne, wanda ya jikkata mutane 15 a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa rundunonin 'yan sandan Kano, Kaduna da Gombe sun bayyana cewa ba za su amince yan kwacen waya sun sha kan al'umma ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da gargadi kan fara ruguza allunan tallan Bola Tinubu a takarar zaben 2027. Yan sanda sun ce za su hukunta wanda aka kama.
Wata kotun magistrate a jihar Kano ta ɗaure wani dan TikTok da ke shigar dan daudu da kuma yada batsa a gidan gyaran hali har na tsawon shekara daya.
A labarin nan, za a ji cewa iyalan mafarautan Kano 16 da wasu bata-garin 'yan jihar Edo suka hallaka ba su samu bayanai a kan diyyar rayukan yan uwansu ba.
A labarin nan, za a ji cewa Bashir Lado, tsohon Sanata kuma hadimin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga wadanda su ka yi nasara a musabar Al Kur'ani.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jimamin rasuwar tsohon shugaban ƙaramar hukumar Dala, Engr Mahmoud Sani Madakin Gini a hanyar Abuja.
Jihar Kano
Samu kari