Jihar Kano
Gwamnatin Kano ta biya N21bn daga cikin Naira biliyan 48.6 da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta hana wasu daga cikin 'yan fansho da suka hidimtawa jihar.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kano, sun yi arangama da wani hatsabibin dan daba mai suna Baba Beru. 'Yan sandan sun aika da shi barzahu bayan fafatawa.
Dakarun hukumar Hisbah ta jihar Kano sun kai samame wani wuri da mutane ke truruwa bayan an fara raɗe-raɗin ya na ɗaukr da sawun kafar Annabi SAW a jihar Kano.
Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa kalaman Buba Galadima na cewa ba shi da amfani a siyasa, shaci fadi ne kawai, domin an san muhimmancinsa.
An samu tashin wata mummunar gobara wacce ta jawo asarar dukiya a birnin Kano. Gobarar ta lakume shaguna da ajujuwa da dama a unguwar Rijiyar Zaki.
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa yanzu karuwai da 'yan daudu ne ke cin moriyar kwangila a gwamnati.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ce za ta zakulo daliban da suka yi hazaka a jarrabawar JAMB din da ta dauki nauyi, domin a zaba masu wasu manyan makarantu.
Kungiyar masu bukata ta musamman na jam'iyyar APC reshen jihar Kano, sun nuna ƙin amincewarsu da batun yiwuwar komawar Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa Najeriya tana bukatar shugabanni masu nagarta domin ceto ta daga halin da take ciki.
Jihar Kano
Samu kari