Jihar Kano
Seyi Tinubu, ɗan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi buɗe baki da manyan kusoshin APC da NNPP a Kano, ya ziyarci fitaccen ɗan kasuwa, Aminu Dantata.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kaddamar da shirin ciyar da mabukata a fadin jihar, inda ake sa ram mutum 91,000 ne za su samu buda-baki a kowacce rana.
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta karya farashin kayan abinci da suka hada da shinkafa, wake, gero, masara, taliya da sauransu saboda Ramadan.
Kungiyar daliban Najeriya ta yi barazanar tsunduma yajin aiki matukar gwamnonin Kano, Bauchi, Katsina da Kebbi da su janye umarnin rufe makarantu a jihohinsu.
Mazauna Tarauni sun caccaki dan majalisa Muktar Yarima kan rabon dawa da gero a Ramadan, suna masu cewa ba doki ba ne da za su ci irin wannan tallafi.
Rundunar 'yan sandan kasar mam ta tabbatar da cewa an samu sakaci daga wasu daga cikin jami'anta, wanda ya yi sanadiyyar batan dubban bindigun da gwamnati ta samar.
Wani kusa a jam'iyyar APC mai adawa a jihar Kano ya fara shirin ganin ya sulhunta manyan jagororin siyasar Ƙano. Ya bayyana cewa hakan zai taimaki jihar.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta bukaci jihohin Bauchi, Katsina, Kano da Kebbi su janye matakin rufe makarantu na makonni biyar don azumin Ramadan.
Hukumar Hisbah ta cafke wasu matasa da ake zargi da rashin yin azumi a ranar farko ta watan Ramadan. Jami'an hukumar sun kuma kama masu askin banza.
Jihar Kano
Samu kari