Jihar Kano
A labarin nan, rikici ya barke a Rano, Kano bayan zargin cewa baturen yan sandan ya kashe wani matashi, lamarin da ya janyo tarzoma da daukar fansa.
A labarin nan, za ku ji kotu a Kano ta yanke wa Shafiu Abubakar hukuncin kisa ta rataya bayan samunsa da laifin kona masallata a garinsu na Gadan.
Mutuwar wani matashi a hannun 'yan sanda, ya fusatar da al'ummar Rano, inda suka fara zanga-zanga har ta kai ga kona ofishin ‘yan sanda na garin.
Za a ji cewa a ranar Litinin 26 ga watan Mayu, 2025 ne Kotu za ta yanke hukunci a yau kan Shafi’u Gadan da ake zargi da kona masallata da dama a jihar Kano.
Tace fina-finai a Kano na kare tarbiyya da addini, amma masana da ’yan fim na ganin hakan na tauye fasaha da ’yancin fadin albarkacin baki da kuma dakile Kannywood.
Sarkin Kano, Mai martaba, Muhammadu Sanusi II, ya yi godiya na musamman ga Allah da Gwamna Abba Kabir bisa dawowa kujerar sarautar da aka tsige shi.
Wasu mazauna Kano sun bayyana rashin jin dadin yadda gwamnatinta jihar ta haramta 'kauya day', sun bayar da shawara a kan yadda za a tabbatar da tarbiyya.
Rundunar yan sanda a Kano ta sanar da cafke wasu matasa da kuma yara a kusa da gidan gwamnatin jihar da suke daukar bidiyo domin yin 'trending' a kafofin sadarwa.
Za a ji yadda wasu matasa mazauna Kano suka rasu bayan sun yi yunkurin karbo bashin da ake bin wani bawan Allah bayan sun fada karamin rafi a jihar.
Jihar Kano
Samu kari