Jihar Kano
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa ya cika da mafi yawa daga cikin alkawuran da ya dauka a lokacin da yake yin yakin neman zabe.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya umarci saukar da tuta kasa-kasa a fadarsa da ke Kano domin nuna alhini kan rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
NiMet ta ce za a yi ruwan sama da tsawa a Arewa ranar Alhamis, 17 ga Yuli, 2025; sauran yankuna za su sami ruwa kaɗan, kuma an shawarci jama'a su yi taka tsantsan.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fusata bayan wasu dalibai sun haɗu wuri guda tare da kashe wasu daga cikin abokan karatunsu a Kano.
Bayan rasuwar Sheikh Abdullahi Yankaba, Malam Lawan Abubakar Triumph ya bayyana jimaminsa kan rasuwar shehin cewa Sunnah ta yi babban rashi a Kano.
A kwanakin baya, kotun ECOWAS ta ce dokokin Kano na batanci sun sabawa yarjejeniyoyin kare hakkin dan Adam da Najeriya ta amince da su gaba ɗaya.
A labarin nan, za a ji yadda takaicin rashin wadatar ilimi a karkara ya fusata gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, zai gyara wasu makarantu da gwamnati ta rufe.
Goggo Ummahani da Yaya Jidde, iyalan gidan Sarkin Kano Sanusi I, sun rasu, inda Sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya jagoranci sallar jana’izarsu a Kano.
Kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na Majalisar Wakilai ya tabbatar da karɓar buƙatu 46 na kirƙiro sababbin jihohi a yankuna shida na ƙasar nan.
Jihar Kano
Samu kari