Jihar Kano
Mai magana da yawun kungiyar Kwankwasiyya, Mansur Kurugu, ya yi magana batun rashin lafiyar Rabiu Musa Kwankwaso. Ya ce ya yi tafiya zuwa kasar waje.
Kungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) ta yanke shawarar rubuta koke ga ‘yan sanda kan kalaman Rabiu Kwankwaso da ake zargin ya tsoma baki a shari’ar zaɓen Kano a 2019.
A labarin nan, za a ji cewa yaron Abdullahi Ganduje, tsohon gwamnan Kano, Abdul'Aziz ya ziyarci Kwankwasi a gidansa domin jaddada mubaya'a ga jagoran Kwankwasiyya.
Kotun jihar Kano ta sassautawa Sheikh Ibrahim Abdullahi Isa Makwarari sharudan beli bayan shafe mako biyu ba tare da cika sharudan da aka kafa masa ba.
Rikici na kara zafi tsakanin magoya bayan Gwamna Abba Kabur Yusuf da yan Kwankwaso,an fara nunawa juma yatsa kan wasu kwangilolin gwamnatin Kano.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan matsalar yi wa yara auren wuri a Arewa. Ya bayyana cewa iyaye na samun kansu cikin halin rashin tabbas.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya sanar da cewa nauyi ne ya rataya a wuyansa ya ankarar da shugabannin siyasa nauyin da ke kansu.
Iyalan Hausawa 16 da aka kashe a Edo suna cikin kunci har yanzu, suna korafi kan rashin taimako daga gwamnatin, yayin da aka shirya zanga-zanga a Abuja.
Gwamnatin Kano ta yi kira ga likitoci yan asalin jihar Kani da ke aiki a makwabtan jihohi su koma gida, za a dauke su aiki kai tsare kuma da albashin CONMESS.
Jihar Kano
Samu kari