Jihar Kano
Ibrahim Ayuba Isa, wanda ya ke dan jarida ne a Kano da ke daukar rahoto kan zanga zanga ga gidan talabijin din TVC ya shaidawa Legit cewa da kyar ya tsira.
Magoya bayan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano sun gudanar da zanga-zangar adawa da masu kin manufofin gwamnatin tarayya, inda su ka ce a kara lokaci.
Jami'an tsaro sun farattaki matasa a kofar gidan gwamnatin Kano yayin da masu zanga zanga suka fara kona taya. Sun harba borkonon tsohuwa da harbi sama.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tarwatsa wasu matasa da suka yi kokarin fasa wuraren adana kaya da wasu shagudan a' Zoo Road' da ke birnin Kano.
Yayin da aka fara gudanar da zanga-zanga a jihohin kasar nan 36 da babban birnin tarayya Abuja, an shiga fargabar za a iya samun matsalar tsaro a kasa.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da nadin jigon jamiyyar NNPP, Buba Galadima a matsayin shugaban kwamitin gudanarwa na Kwalejin Fasaha a jihar.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gargadi matasa kan shiga zanga-zanga a Najeriya inda ya ce harkar da ba ta da tsari da kuma shugabanci kwata-kwata.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna goyon bayansa kan zanga-znaahr da matasa ke shirin fara gudanarwa a fadin kasar nan daga ranar 1 ba watan Agusta.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gana da sarakuna, malamai da ƴan kasuwa, ya gayyaci masu shirin yin zanga zanga zuwa gidan gwamnatin Kano don su tattauna.
Jihar Kano
Samu kari