Jihar Kano
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna rashin amincewa da hukuncin kotu wanda ya sanya mata tarar N10m kan Aminu Ado Bayero.
Gwamnatin tarayya ta sake tura tan sama da 2,000 na kayan masarufi ga gwamnatin jihar Kano domin a rabawa talakawa da marasa ƙarfi a kananan hukumomi 44.
Gwamnatin jihar Kano ta kalubalanci kwamishinan ƴan sanda a jihar kan daukar matakin hana bukukuwan salla inda ta ce ba shi da ikon daukar wannan mataki.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta ce za ta sanar da hukuncinta kan bukatar da ta nemi soke sabuwar dokar masarautar Kano da Gwamna Abba Kabir ta yi.
An kama wasu kayayyakin kwayoyi da ake shirin siyarwa a lokacin bikin sallah a jihar Kano. An bayyana wadanda aka kamo da ake zargin suna da hannu.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya taya gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, murnar zuwan babbar Sallah.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan rigimar sarautar Kano inda ya ce zargin bata masa suna ne kadai zai kai shi kotu idan aka tuge shi a sarauta.
Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi II, ya yi magana kan yiwuwar sake rasa sarautar gidan Dabo a nan gaba. Sarkin ya nuna cewa komai nufin ubangiji ne.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana irin barnar da tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya yi inda ya ce Abba Kabir ne ya yi kokarin gyarawa.
Jihar Kano
Samu kari