Jihar Kano
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da rashawa ta jihar Kano ta bayyana kama wasu ma’aiakatan gwamnati guda biyu kan zargin sayar da takardun aiki ga mazauna jihar.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Kano ta ce tana da hurumin sauraron karar da ta shafi tauye hakƙin Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero.
Gwamnatin Kano ta zargi tsohuwar gwamnatin da gazawa wajen inganta ilimi bayan ta samu dalibai miliyan 4.7 na zama a kasa babu kujeru a makarantunsu.
Iyalan Shehin Ɗarikar Tijjaniya, Sheikh Ibrahim Nyass sun buƙaci Muhammadu Sanusi II ya hakura da sarauta Kano, ya yi kori da kakansa Muhammadu Sanusi I.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta sanar da cewa ta haram dukkanin bangarori biyu da ke rikicin masarautar Kano gudanar da hawan Sallah a babbar Sallah da ke tafe.
Kungiyar manyan ma’aikatan samar da wtar lantarki ta SSAEAC ta fusat saboda rike hakkokinsu da kamfanin ya yi, wanda ya sa suka tsunduma zanga-zanga.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta musanta karbar wasikar sarkin Kano na 15 Aminu Ado Bayero kan neman tsaro domin gabatar da bikin hawan sallah babba.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya taya mazauna jihar murnar zagayowar ranar dimukuradiyya a Najeriya tare da bayanan halin da gwamnatinsa ta ke ciki.
A yau Alhamis, 13 ga watan Yuni, babbar kotun tarayya ta tsara yanke hukunci kan ko tana da hurumin sauraron shari'ar masarautar Kano da ta ki ƙarewa.
Jihar Kano
Samu kari