Jihar Kano
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi karin haske kan rikicin masarautar Kano. Kwamishinan 'yan sanda a jihar ya ce sun samu umarnin kotu har guda biyar.
Yayin da ake ci gaba da aikin hajji, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sake abin alheri ga maniyyatan jihar da ke kasar Saudiyya da kyautar riyal 100.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta musanta zargin inda ta ce ta himmatu wurin kare lafiyar al'umma da kuma dukiyoyinsu ba tare da son kai ba a jihar.
Bayan cece-kuce kan matakin Abba Kabir, gwamnan ya bayyana dalilin umarnin cafke Aminu Ado Bayero a jihar inda ya ce yana kokarin kawo tashin hankali ne.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyyar NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce gwamnatin tarayya da APC suna kokarin kafa sabuwar Boko Haram.
Gwamnatin Tarayya ta karyata zargin da ake yi na shirin sanya dokar ta baci a Kano domin tuge gwamnati musamman wanda Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi.
Kungiyar matasan Arewacin Najeriya (AYAF) ta miƙa sakon barka da Sallah ga Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, tare da rokon ya yafewa dukkan maƙiyansa.
Rundunar 'yan sandan Kano ta yi tir da wasu da har yanzu ba a kai ga gano su ba da su ka yi wa sarki Muhammadi Sanusi II ihu yayin dawowarsa daga masallaci.
Yayin da musulmi ke gudanar da sallar layya a bana, masana sun bayar da shawarwari kan yadda za a yi ta'ammali da nama ba tare da an samu matsalolin lafiya ba.
Jihar Kano
Samu kari