Jihar Kano
Mataimakin shugaban majalisar dokokin Najeriya, Sanata Barau Jibrin ya kaddamar da rabon taki ga manoma a dukkan kananan hukumomin jihar domin bunkasa noma.
Garuruwa 94 ne ake fargabar ruwa zai shanye saboda mamakon ruwan sama da za a yi na kwanaki biyar- daga ranar Talata 16 Yuli, 2024 zuwa 20 Yuli, 2024.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta sake tuhumar tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje, kan zargin cin hanci da rashawa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nada sababbin sarakuna a masarautun da ya kirkiro guda uku a jihar. Masarautun sun hada da Karaye, Rano da Gaya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan kudirin dokar kirkiro zababbin kananan masarautu 3 a jihar bayan majalisar dokoki ta amince da shi.
Gwamnatin jihar Kano ta maka tsohon kwamishinan kananan hukumomi, Murtrala Sule Garo, a gaban kotu. Ana zarginsa da sama da fadi da Naira biliyan 24.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta sanya ranar Laraba domin fara sauraron kararrakin da ke gabanta kan rikicin masarautar Kano.
Ɗan barkwanci mai ashariya daga Arewacin Najeriya, Umar Bush ya shiga ofishinsa a hukumance bayan nada shi hadimi na musamman a bangaren nishadi a Abuja.
Gwamnatin Kano ta ce ba ta yi mamakin hukuncin kotu da ya tabbatar da nadin Sarki Muhammadu Sanusi II ba, inda hadimin gwamna Abba ya ce an yi daidai.
Jihar Kano
Samu kari