Jihar Kano
Jam'iyyar APC ta yi martani kan kalaman jagoran NNPP na kasa, Rabi'u Musa Kwankwaso na zargin gwamnatin tarayya ga nuna wariya ga gwamna Abba Kabir Yusuf.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya roki al'umma addu'o'i domin ubangiji ya hada kan attajiran jihar guda biyu, Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu domin samun cigaba.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da buƙatar tsawaita wa'adin shugabannin riko na ƙananan hukumomin jihar Kano yayin da ake dakon hukunci kotu kan zabe.
A wannan labarin, kun ji cewa wani gini ya sake faduwa a karamar hukumar birnin jihar Kano yayin da ake ci gaba da samun mamakon ruwan sama a sassan jihar.
A wannan rahoton, Mai unguwar ‘yar akwa, Jamilu Abba Danladi, ya bayyana takaicin yadda aka jefar da jaririya a karkashin tayar mota a Na’ibawa da ke jihar Kano.
Sanata Barau I. Jirbin ya jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa rabon tallafin shinka ga al'ummar shiyyar Arewa maso Yamma. An ce an fara rabon tallafin a Kano.
Sarkin Potiskum da ke jihar Yobe, Mai Martaba, Umar Bauya ya kai ziyarar goyon baya ga Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II a jihar inda ya roke shi alfarma.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta a zaɓen shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan lamarin cire tallafin man fetur a Najeriya
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da dage ranakun da dalibai za su koma makarantu a fadin jihar. Gwamnatin ta yi karin haske kan dalilin daukar matakin.
Jihar Kano
Samu kari