Jihar Kano
Hukumar hasashen yanayi (NiMet) ta ce za a tafka ruwan sama a Kano da Sakkwato, da wasu jihohi 15 na Arewa inda ruwan zai yi karfi a Abuja, Filato da sauransu.
Hukumar Hisbah ta cika hannunta da wata matashiyar 'yar TikTok mai suna Hafsat Baby wadda bidiyon tsiraicinta ya karade shafukan sada zumunta a kwanan nan.
Za a ji abin da Abdulaziz Yar'adua ya fadawa Rabiu Kwankwaso lokacin taziyyar Dada. Za a ji dangantakar Kwankwaso da Shehu Yar’adua tun SDP zuwa PF.
A cikin wannan labarin, za ku ji cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai wa wani yaro mai shekaru 13 taimakon ceton rai a Katsina.
An kama wani matashi, Mujahid Idris dan asalin jihar Katsina mai shekara 20 da ake zargi da bibiyar gidajen wasu mutanen Kano ya na satar abinci.
Allah ya karbi rayuwar shahararren mai gabatar da shirin 'Rai Dangin Goro,' Ahmad Isa Koto. An ce ya rasu a birnin Legas bayan fama da doguwar jinya.
A siyasar Kano, mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin ya sake karbar wasu manyan yan siyasa daga jam'iyyun PDP da NNPP, ciki har da matan Kwankwasiyya.
Gwamnatocin jihohin Najeriya sun ba gwamnatin jihar Borno gudunmawar Naira biliyan 1.1 domin tallafawa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri.
Tsohon dan takarar shugaban kasar nan, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai ziyarar jaje da taya alhini jihar Borno da ta ke fama da ambaliyar da ta lakume rayuka.
Jihar Kano
Samu kari