Jihar Kano
Nuhu Ribadu ya kara tada wutar rikicin sarautar Kano da ake ta yi. Amma an ji yaron Muhammadu Sanusi II ya tanka Ribadu bayan kiran Aminu da Sarkin Kano.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya ce nan ba da daɗewa ba za a nemi jar hula a kan Kanawa a rasa saboda duk sun bar Kwankwasiyya.
Rabi'u Kwankwaso ya ce zai tabbatar da kowane talaka ya samu rayuwa mai inganci a Najeriya. Ya ce za su samar da tauraro a kowane gidan talakan Najeriya.
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kano da ke wakiltar Tudun Wada/Doguwa, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya mayarwa Rabiu Musa Kwankwaso martani kan zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya magantu kan amincewa da tayin zama mataimakin Peter Obi inda ya ce dole akwai sharuda.
Sanata Rabi'u Kwankwaso ya tono barnar da Abdullahi Ganduje ya yi a Kano a harkar ilimi cikin shekaru takwas. Kwankwaso ya ce an lalata ilimi da makarantun Kano.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya karbi tulin yan APC zuwa NNPP a jihar Kano. Kwankwaso ya ce yan APC makiya talaka ne kuma ya ce ba za su canza hali ba.
Kungiyar 'yan Arewa mazauna Kudancin Najeriya sun nunawa Shugaba Bola Tinubu kuskurensa na kin tsoma baki a rigimar masarautar Kano da ta ki karewa.
Abba Kabir Yusuf ya raba kayan miliyoyi a makarantun Kano domin inganta ilimi. Abba ya yiwa Ganduje gugar zana yayin raba kayan kan cewa ya rusa ilimi a Kano.
Jihar Kano
Samu kari