Jihar Jigawa
Gwamnatin Jigawa ta fara daukan mataki a kan gidajen mai da suka kulle wurin kafa kwamitin kota kwana. Kwamitin zai rika zagawa domin tabbatar da mai ya wadata.
Taushen Fage al'ada ce wacce ake yinta duk shekara a garin Sakwaya na jihar Jigawa domin aci nama a sada zumunta. Sama da shekara 100 ana gudanar da bikin a garin.
Gwamnatin Jigawa ta amince da N1.1bn domin siyan kayan abinci da suka hada da shinkafa da taliya domin sayarwa ma’aikatan gwamnati kan farashi mai rahusa.
Gwamnatin Jigawa ta kafa kwamitin da zai gudanar da bincike kan yadda aƙa ƙashe kuɗin da aka ware domin ciyar da mabuƙata a watan Ramadan a Babura.
Gwamna jihar Jigawa, Umar Namadi ya dakatar da kwamishinan kasuwanci, Alhaji Aminu Kanta kan zargin karkatar da kayan tallafin Ramadan da ake rabawa a jihar.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa da ke Arewacin Najeriya ya ba maniyyatan jiharsa N1m bayan hukumar alhazai ta kara N1.9m a kowace kujera hajjjn bana.
Kamar yadda kididdiga ta nuna, jihohin Katsina, Sokoto, Kano, Jigawa, Kebbi, Neja da Yobe sun fitar da sama da N28.3b domin ciyar da al'ummarsu abinci a Ramadan.
Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi bayyana kudurinsa na ware N2.8bn domin ciyar da talakawa da marasa galihu jihar na tsawon kwanakin watan Ramadan
A tsawon lokacin watan Ramadan, ma’aikatan gwamnati a jihar Zamfara za su je ofis da karfe 9 na safe kuma su tashi da karfe 3 na rana tsakanin Litinin da Alhamis.
Jihar Jigawa
Samu kari