Jihar Jigawa
An samu tashin hankali a garin Dutse da ke jihar Jigawa biyo bayan gano gawar wata mata ‘yar shekara mai suna Esther Adekanla wadda aka fi sani da Hadiza Nakowa.
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), ta tabbatar da kama wani mai fataucin mutane tare da da ceto wasu mutum uku a hanyarsu na tsallaka boda zuwa Libya.
Wanda ya kafa kungiyar PDP New Generation, Abdullahi Audu Mahmoud, ya bayyana dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
An ji cewa Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa za a biya ma’aikata N10, 000 a rage radadin tsadar fetur. NLC ta ce wannan ya yi kadan a halin da ake ciki.
Tsohon mai goyon bayan Atiku, Audu Mahmood da dubban magoya baya cikin harda shugabannin jam'iyyar PDP sun watsar da laima, sun koma jam'iyyar APC a Jigawa.
Sanata Shehu Sani, tsohon dan majalisa mai wakiltan Kaduna ya bayyana hanyoyi hudu da za a bi don magance kallubalen tsaro a Najeriya musamman jihohin arewa.
Rundunar ƴan sanda sun damƙe wani mutumi da ya yaudari ciyamomi da dama da sunan shi ne shugaban majalisar dokokin jihar Jigawa, kwamishina ya ce sun gano kati.
Muhammad Badaru, ministan tsaron Najeriya ya yaba da irin yadda Umar Namadi ya ɗauko ayyukan alheri a jihar Jigawa yayin ziyarar da ya kai ta farko ranar Asabar.
Gwamnatin jihar Jigawa ta dakatar da daraktan shirin Fadama III da manyan jami'an shirin su 27 saboda zargin karkatar da naira biliyan 1.7 na tallafin COVID-19.
Jihar Jigawa
Samu kari