Isra'ila
Yayin da ake rikici tsakanin Iran da Isra'ila, akwai katafaren makamin nukiliya da ke karkashin dutse a Fordo, kusa da birnin Tehran, na barazana ga Isra’ila.
Jamhuriyar musuluncu ta Iran ta gargaɗi kafatanin mutanen birnin Haifa na Isra'ila su hanzarta tattara kayansu su bar garin domin kaucewa haɗarin da ke tafe.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce babu wanda ya san ko zai shiga faɗan Isra'ila da Iran kao ba zai shiga ba, ya ce abubuwan sun canza a mako 1.
Yayin da aka doshi kwana na shida ana rigima tsakanin Iran da Isra'ila, Majalisar Dinkin Duniya ta nemi a gaggauta kawo karshen rikicin da tattaunawar diflomasiyya.
Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) ta tabbayat da cewa ta samu sahihan bayanan da ke nuna an lalata cibiyoyin shirin nukiliyar Iran.
Kasashen duniya da suka hada da Saudiyya, Rasha, Najeriya, Pakistan, Turkiyya sun yi Allah wadai da harin da Isral'ila ta fara kaiwa kasar Iran kan mallakar nukiliya
Iran ta harba makamai masu linzami sama da 100 kan Isra'ila. An rahoto cewa makaman da Iran ke harbawa na isa Isra'ila cikin mintuna 12 saboda tsananin gudu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin kasar Iran sun bayyana cewa manhajar WhatsApp, mallakin kamfanin Meta yana mika bayanan 'yan kasar ga Isra'ila.
Rahotanni daga Isra'ila sun nuna cewa yahudawa ƴan ƙasar Isra'ila sun fara guduwa daga gidajensu suna zama a tashoshin jiragen kasa saboda hare-haren Iran.
Isra'ila
Samu kari