Isra'ila
Gidan talabijin na Iran ya sanar da kai hare-hare karo na 10 a jerin farmakin ramuwar gayya da kasar ke kai wa kan Isra'ila bayan ɓarkewar rikici tsakaninsu.
Tankokin yakin Isra'ila sun bude wuta kan Falasdinawan da suka je wurin karbar abinci a zirin Gaza. An samu asarar rayuka sakamakon wutar da sojoji suka bude.
A labarin nan, za a ji cewa kasashen Iran da Isra'ila na ci gaba da fuskantar asara yayin da suka matsa kaimi wajen kai hare-hare ga junansu tun ranar Juma'a.
Hukumomin ƙasar Isra'ila sun tabbatar da cewa an rufe matatar mai sakamakon rokokin da Iran ta sake harbawa yayin da rikicin ƙasashen ke ƙara ƙamari.
China ta zargi Trump da rura wutar rikicin Iran da Isra'ila, tana mai cewa gargadin nasa zai tsananta lamarin. Ta gargadi 'yan kasarta da su bar Isra'ila yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana fatan za a samu tsagaita wuta a tsakanin kasashen Iran da Isa'ila.
Tehran ta fara zama kufai yayin da mazauna birnin ke ƙoƙarin tserewa saboda fargabar hare-hare. Isra'ila ta ce ta kai hare-hare masu yawa kan biranen Iran.
Yayin da ake ci gaba da rigima tsakanin Iran da Isra'ila, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya goyi bayan Iran inda ya soki Musulmi da ke goyon bayan Isra'ila.
Kasar Iran ta ce ta gano wani gida a yankin Shahr-e Rey da Isra'ila ke hada makamai da suka hada da jirage marasa matuka. An tona asirin yadda Isra'ila ke shiga Iran
Isra'ila
Samu kari