Isra'ila
Shugaban Amurka, Donald Trump ya tabbatar da cewa tare Amurka ta hada kai da Isra'ila wajen kai hari Iran. Ya ce za su cigaba da kai hari kasar Iran.
Kasar Israila ta kai hare-hare kan Iran ta sama. Iran ta mayar da martanin cewa za ta kai harin ramuwar gayya mai zafi. Harin na zuwa ne yayin da ake tattaunawa.
Kasar Israila ta tabbatar da kaddamar da hari kan Iran da safiyar Asabar. Isra'ila ta ayyana dokar ta baci a kasar. Har yanzu Iran bata fitar da martani ba.
Kasashen Larabawa da Musulmi sun yi Allah-wadai da kalaman jakadan Amurka a Isra’ila, Mike Huckabee, kan fadada ikon Isra’ila, suna yin gargadi kan illolinsa.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Isra'ila na ci gana da yadda suka so bayan sun jibge dakarun tsaro da ke hana Musulmi sallar Juma'a a masallacin Kudus.
Gwamnatin Amurka ta nuna adawa da yunkurin Isra'ila na mamaye yankunan Falasdinawa a Yammacin kogin Jordan. Kasashen Musulmi da majalisar dinkin duniya sun yi magana
Bincike ya karyata ikirarin cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya gargadi Amurka da Isra’ila kan raba Najeriya, tana cewa babu wata hujja da ke goyon bayan hakan.
Wani rahoto ya nuna cewa kasashen Larabawa da Isra'ila ne suka gargadi Donald Trump kan harin da ya ce zai kai kasar Iran domin zanga-zangar da ake yi a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta bayyana dora harajin kashi 25 a cikin 100 ga kasashen da ke ci gaba da huldar kasuwarnci da kasar Iran.
Isra'ila
Samu kari