Isra'ila
Hukumar IAEA ta ce an harba makami a tashar nukiliyar Bushehr a Iran baxana, babu barna da aka samu. Shugaban hukumar ya bukaci a yi taka-tsantsan yayin rikicin.
Mai alfarma Sarkin Musulmi a Najeriya ya yi Allah wadai da harin da Amurka da Isra'ila suka kai Iran a wata sanarwa da ya fitar kan duba watan sallah.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta fara ɗaukar sababbin matakai na ramuwar gayya bayan Isra'ila ta kashe babba a tsaron kasar, Ali Larjani da ɗansa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya dura a kan ƙasashen Nato da ya ce sun ja da baya a maimakon a haɗa hannu wajen yaƙar Iran.
Rundunar tsaron Isra'ila ta tabbatar da kashe wasu manyan jagorori a kasar Iran. Ta kuma bayyan shirin da take yi don ganin bayan Mojtaba Khamenei.
Rundunar IRGC ta tabbatar da kisan Brigadier Janar Gholamreza Soleimani da Ali Larijani a yaƙin da Amurka da Isra'ila ke yi da ƙasar Iran. Ga abin da muka sani.
Shugaban kasar Amurka, Donald J Trump, ya ce farashin mai zai ragu sosai bayan yaƙin Iran ya ƙare, duk da tsadar man fetur da ake fama da ita yanzu.
Shugaban Amurka Donald Trump ya mayar da martani kan murabus din babban jami’in yaki da ta’addanci Joe Kent, wanda ya yi murabus saboda adawa da harin a Iran.
Iran ta kai hare-haren jirage marasa matuka da makamai masu linzami a kasashen Larabawa, abin da kungiyar kare hakkin dan Adam ta ce barazana ce ga rayukan mutane.
Isra'ila
Samu kari