Isra'ila
Masu amfani da kafafen sada zumunta na cigaba da nuna shakku kan cewa Benjamin Netanyahu na raye a duniya. An fara rade-radin cewa ya mutu a harin Iran.
Kasashen Larabawa ciki har da Saudiyya da Turkiyya sun yi Allah wadai da harin kasar Isra’ila kan Syria, suna kira ga duniya ta dauki matakin gaggawa.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya fito ya ba da shawara ga kasashen Musulmi. Pezeshkian ya kuma musanta cewa Iran na son kera makaman nukiliya.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta kasar Iran (IRGC) ta bayyana cewa ta kaddamar da sababbin hare-hare kan Isra'ila da sansanonin sojojin Amurka.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana nazarin rage yawan sojoji a Gabas ta Tsakiya sakamakon yakin da ya ke da Iran. Tehran ta ki yarda da batun.
Wani dan jarida mai zaman kansa a kasar Amurka, Nathan Levins ya yi ikirarin cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya rasu. Ya ce an yi zaman makoki.
Jagoran addinin Musulunci a Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei ya ce hare-haren da aka kai Turkiyya da Oman ba su da alaka da sojojin kasar ko kawayenta.
Isra'ila kashe kakakin rundunar IRGC Ali Mohammad Naeini a Tehran yau Juma'a, bayan ya yi barazanar cewa Iran za ta ci gaba da kera makamai masu linzami.
Ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta gayyaci jakadan Isra’ila Oded Joseph domin bayani kan harin da ya jikkata ‘yan jaridar RT a Lebanon wanda ya jawo magana.
Isra'ila
Samu kari