Isra'ila
Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya sha alwashi kan yakin da ake yi da Iran. Marco Rubio ya ce ba za su taba bari Iran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan wasu muhimman wurare na Amurka da Isra'ila.
A labarin nan, za a ji martanin da Daukar Musulunci ta Iran ta yi bayan barazanar cewa Donald Trump zai tura sojoji su tsallaka cikin ƙasarta mamba da jima wa ba.
A labarin nan, za a ji irin shirin da Amurka ke yi bayan ta fara hararar sinadarin Uranium da Iran ta mallaka da sunan hana ta mallakar makamashin nukiliya.
Kamfanin ADAMA ya ce an kai hari masana’antarsa a kudancin Isra’ila da makami daga Jamhuriyar Iran ko tarkace, amma babu rahoton jikkata mutane a wurin.
Ga Najeriya, yakin Iran da Amurka ya zama tamkar "takobi mai kaifi biyu" – yana kawo maƙudan kuɗi ta kofa ɗaya, yayin da yake kwashe albarkar talaka ta wata kofar.
Wasu yan sanda a kasar Isra'ila sun hana babban Fasto, Pierbattista Pizzaballa shi shiga cocin 'Holy Sepulchre' domin gudanar da ibadar 'Palm Sunday'.
Fafaroma Leo XIV ya ce Allah ba ya karɓar addu’o’in shugabannin da ke tayar da yaƙe-yaƙe, yana mai cewa hannayensu sun cika da jini saboda yakin da ake yi.
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce sojojin kasar sun shirya karbar sojojin Amurka, yana zargin suna shirin kai hari a boye.
Isra'ila
Samu kari