Isra'ila
Rundunar IRGC ta kasar Iran ta yi ikirarin farmakar jirgin yakin Amurka. Mahukunta a Amurka sun tabbatar da cewa jirgin ya samu matsala a sararin samaniya.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar tsaron Amurka na neman karin biliyoyin Daloli domin ta kara karfi da azama wajen hada gwiwa da Amurka a kara matsa wa Iran.
A labarin nan za a ji cewa wani babban jirgin yakin Amurka ya janye daga Gabas ta Tsakiya inda ake ci gaba da gwabza yaki da Iran bayan ta hada kai da Isra'ila.
A labarin nan, za a ji Iran ta yi tir da shirun da Majalisar Dinkin Duniya ta yi , ta zuba ido Isra'ila da Amurka na kashe manyan jami'an kasarta.
Wasu bakin jiragen yaki marasa matuka sun sauka a wani sansanin sojin Amurka da manyan jami'an gwamnatin Donald Trump ke zaune a babban birnin Amurka.
Ministan harkokin wajen Saudiyya, Faisal bin Farhan Al Saud ya yi magana kan harin da Iran ta kai Riyadh ana tsaka da taron ministocin kasashen Musulmi da Larabawa.
A labarin nan, da a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka, Donald J Trump ya ce Isra'ila ba za ta sake kai makamancin harin da ta kai wa wurin ajiyar gas a Iran ba.
Wasu daga cikin dakarun sojojin Isra'ila sun yi baya-baya da fagen daga inda suka ki zuwa wuraren aikinsu. Sojojin sun bayyana dalilinsu na yin hakan.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya tura sakon jaje da ta'aziyya ga kagorn addinin Iran, Mojtaba Khamenei bisa kisan babban jagoran tsaro, Ali Larijani.
Isra'ila
Samu kari