Isra'ila
Fadar Kremlin ta bayyana cewa Iran ba ta roƙi taimakon soji daga Rasha ba duk da hare-haren Amurka da Isra'ila inda ta jaddada matsayinta a kan rikicin.
Dakarun Iran sun tabbatar da cewa sun kai hari kan tankar man Iran a cikin teku bayan kai hari kan jirginta na tafiya a teku bayan dawowa daga kasar Indiya.
Adadin wadanda suka mutu a yaƙin Iran ya zarce 1,000 ciki har da yara 175. Amurka ta rasa sojoji 6, yayin da rikicin ya bazu zuwa Lebanon, Kuwait, da Iraki.
Kasar Iran ta ce ta kashe sojojin Amurka a kwana biyar da suka shafe suna gwabza yaki da Amurka/Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Ali Larijani ne ya fadi haka.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa ya kira Firaministan Isra'ila kan yunkurin shiga Lebanon saboda harin Hezbullah don taimalon Iran
A labarin nan, za a ji cewa Sanatoci a Amurka sun ki amincewa da a sanya wa Shugaban kasa, Donald Trump takunkumi kan shiga yakin Isra'ila da Iran ba izini.
Wasu malamai sun yi gargadi kan zanga-zangar 'yan Shi'a da sauransu a Najeriya. Sun bayyana cewa akwai bukatar a kai zuciya nesa kan yakin Iran Amurka da Isra'ila
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyi da manyan kasashen a Afrika sun bayyana damuwa a kan yakin Iran, Amurka da Isra'ila da yadda lamarin zai shafi nahiyarsu.
Naim Qassem ya ce Hezbollah ba za ta miƙa wuya ba yayin da Isra'ila ta kashe mutane 72 a Lebanon. Hezbollah ta farmaki sansanonin Haifa da Tel Aviv yau.
Isra'ila
Samu kari