Isra'ila
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa Amurka na tattaunawa da Iran kan wani tsari mai maki 15 domin kawo karshen yaki da kuma batun makamin nukiliya.
Iran na ci gaba da harba makamai masu linzami kan Isra'ila yayin da ake ci gaba da fafatawa a Gabas ta Tsakiya. Makaman na Iran sun yi barna a wasu birane.
Harin makami mai linzami da Iran ta kai Tel Aviv a ranar 24 ga Maris ya kashe aƙalla mutane 16, tare da ruguza gine-gine da jikkata wasu da dama.
Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelenskiy ya ce kasarsa ta samu hujja karara cewa Rasha na bai wa Iran bayanan sirri, lamarin da zai kara tsawaita rikicin.
Yarima Mohammed bin Salman ya matsa wa Donald Trump lamba domin ya ci gaba da yaƙi da Iran, inda ya bayyana lamarin a matsayin "dama" ga yankin Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Pakistan ta bayyana aniyarta da zama kafar sulhu da Amurka da Iran za su zauna domin kawo karshen yaki Gabas ta Tsakiya.
Harin makami mai linzami daga Iran ya lalata wasu manyan gine-gine a birnin Tel Aviv na Isra'ila, inda mutane huɗu suka sami raunuka a ranar Talata.
Yayin da ake ci gaba da yaki a Gabas ta Tsakiya, Iran ta sake harba makamai masu linzami zuwa Isra’ila, inda aka samu raunuka a birnin Tel Aviv na ƙasar.
An fitar da wani bidiyon yadda makaman Iran suka ruguza wani sashe na birnin Tel Aviv. Gidaje da dama sun rushe wasu mutane sun jikkata a Isra'ila.
Isra'ila
Samu kari