Isra'ila
Firanministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya nemi kasashen duniya su taya shi yakin da ya ke yi da Iran bayan kai manyan hare-hare zuwa yankin Arad.
Farashin man fetur ya kusa kai ₦1,400 a sassan Najeriya, lamarin da ya jefa 'yan kasuwa da masu ababen hawa cikin garari sakamakon tashin farashin danyen mai.
Hukumar IEA ta bayyana cewa ci gaba da yakin Iran, Amurka da Isra'ila zai jawo gagarumar matsala ga makamashi a fadin duniya yayin da ake ci gaba da gwabza yaki.
Amurka ta fito fili ta fadawa Isra'ila cewa yaki da Iran zai dauki lokaci mai tsawo kafin a kawo karshensa. Wani rahoto ya ce yakin zai iya kaiwa Satumban 2026.
Harin da Iran ta kai a Isra’ila ya jawo ta ayyana dokar ta-baci bayan harin makamai, ta rufe makarantu, wuraren aiki tare da hana tarukan jama’a domin tsaro.
Japan ta sha alwashin za ta iya tura sojojinta domin aikin cire nakiyoyi a mashigar Hormuz idan aka cimma tsagaita wuta a yakin Amurka da Isra’ila da Iran.
Gwamnatin Burtaniya ta musanta ikirarin Isra'ila cewa Iran na shirin harba makamai masu linzami zuwa Turai, yayin da take kauce wa goyon bayan barazanar Trump.
Kasar Iran ta maida martani kai tsaye ga kawayen Amurka kan mashigar ruwa ta Hormuz bayan barazanar da Shugaba Donald Trump ya yi mata na kai hari.
Wani sakon Facebook ya yi ikirarin cewa Yariv Levin ya zama sabon Firayim ministan rikon kwarya a madadin Benjamin Netanyahu, amma ba gaskiya bane.
Isra'ila
Samu kari