Isra'ila
Saudiya ta ce ba za ta daina kokarinta na neman 'yancin kasar Falasdinu ba, kuma ba za ta kullawata alaka ta diflomasiya da Isra'ila har sai an cimma hakan.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya ce akwai bukatar kasashen Musulmi su fara daukar matakin kawo ƙarshen ta'addancin Isra'ila a kasar Falasɗin.
Sakamakon yawan kisan al'umma da ake a Gaza, makabartar Falasdinawa ta cika makil har an fara birne gawa a kan gawa kamar yadda wani ma'aikaci ya fada.
Rikici na sake barkewa a gabas ta tsakiya yayin da Isra'ila ta kai hari kasar Lebanon inda ta kashe kwamandan Hisbullah, Fuad Shukr bayan kisan Isma'il Haniyeh.
An kawo rahoton da ya bayyana cewa, sojin Isra'ila sun kai farmaki kan makarantar majalisar dinkin duniya a Gaza. Hakan ya kai ga mutuwar mutane da dama.
Kungiyar gwagwarmaya ta Hezbollah da ke Lebanon ta ce duk wasu nau'in tsoratarwa da yada labaran yaki a Isra'ila da kawayenta ba zai girgiza su ba.
Al'ummar musulmi sun kammala isa kasa mai tsarki yayin da a yau za a fara gudanar da aikin hajjin bana. Sai dai harin Isra'ila a a Gaza ya hana su zuwa Saudiyya.
Babban ministan Isra'ila, Benny Gantz ya ajiye aiki bayan sabani da ya samu da firaminista Benjamin Netanyahu kan rikicin da ake tsakanin Isra'ila da Falasdinawa.
Kotun hukunta manyan laifuffuka ta duniya (ICC) tana neman firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ruwa a jallo saboda kisan kiyashi da ya jagoranta a zirin Gaza.
Isra'ila
Samu kari