Malamin addinin Musulunci
Wasu ɓata gari sun sace ragon da babban limami ya sayo da nufin yin layya a yankin ƙaramar hukumar Bassa a jihar Filato, lamarin ya faru ranar jajibiri.
Sheikh Mahir Al Muaiqly ya ja hankulan Musulmi kan abubuwa da dama a cikin hudubar Arafa ta 2024. Ya yi kira kan riko da laduban Musulunci da addu'a ga Falasdinawa.
Duba da halin matsin rayuwa da ‘yan Najeriya ke fuskanta ga kuma sallah babba na tunkarowa, wani malamin addinin musulunci, Dr Tajudeen Adebayo ya shawarci musulmi.
Gobe Asabar ne mahajjata za su yi hawan Arafa a kasar Saudi Arabia kamar yadda aka sanar. Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana nau'ukan ibada da ake son yi a ranar.
Ana daf da gudanar da bikin sallah babba a Najeriya, Kiristoci a jihar Kaduna sun taya Musulmai share filin idi domin gudanar da salla ranar Lahadi 16 ga watan Yuni.
Al'ummar Musulmai za su samu hutu akalla sau biyu a cikin watannin Yuni/Yuli na shekarar 2024. Musulmai za su yi hutun babbar Sallah a cikin watan Yuni 2024.
Kwamishinan harkokin addinin Musulunci a Sokoto, Dakta Jabir Sani Mai Hula ya sanar da cewa gwamnatin Sokoto ta ba malaman addini kyauta domin hidimar sallar layya
Dr Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana falolin dake tattare da watan Zul-Hijjah, watan da ake aikin hajji a cikinsa da kuma babbar sallah a kasashen musulmai.
Biyo bayan yawaitar mutuwar mahajjata a kasar Saudiyya saboda tsananin zafi, an dauki matakan sanyaya yanayi domin rage mutuwar mutane yayin aikin hajji.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari