Malamin addinin Musulunci
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi magana kan kofar-rago da rundunar sojoji ta yiwa yan ta'adda inda ya ce sun yi ta musu nasiha kan ayyukan ta'addanci.
Sheikh Kabiru Gombe ya gabatar da nasiha yayin bikin 'dinner' na auren yar Kwankwaso da aka yi a jihar Kano da ya tayar da kura da kuma ce-ce-ku-ce.
Babban malamin Izala a jihar Bauchi, Imam Ibrahim Idris ya rasu a kasar Egypt. Imam Ibrahim Idris ne babban limamin masallacin Izala na unguwar Gwallaga.
Gogaggen malamin addinin Musulunci, Gwani Muhammad Sani ya rasu a Gombe. Gwamna Inuwa Yahaya da Ibrahim Hassan Dankwambo sun yi jimami rashin malamin Kur'ani.
Malamin addinin Musulunci, Abdulrasheed Alaseye, ya fada cikin damuwa bayan ya rasa N351,169 a hannun kamfanin da ya yi alkawarin samar masa da damar zama dillali.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Cif Charles Udeogaranya ya gargadi shugaban kasa, Bola Tinubu kan wakiltar Najeriya a taron kasashen Larabawa da Musulmi.
Malaman Musulunci a Najeriya sun raddi ga Dutsen Tanshi a kan hukuncin daukar hoto a Musulunci. Dr Ibrahim Jalo Jalingo ya ce ɗaukar hoto halal ne.
Malam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ta dura kan Gwamnan Bala Mohammed na Bauchi kan take hakkin al'umma inda ya ce shi ma dan Adam ne lokacin da aka ci zarafinsa.
A can baya tsohon ‘dan wasan Man Utd, Paul Pogba ya karbi addinin Musulunci. Pogba ya ba da labarin tasirin abokansa wajen karbar addinin da yake kai yau.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari