Malamin addinin Musulunci
Shehin malamin Musulunci, Alkali Abubakar Zariya ya ce maganar ƙara aure da zai yi na nan daram dam. Malamin ya ce kaunar Jamila ba zai hana auren Sumayya ba.
Tsohon ministan Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya sanar da rasuwar yayan mahaifiyarsa, Malam Abubakar Audu wanda ya rasu yana da shekaru 110 a duniya.
Fitaccen matashin mai wa'azin Musulunci, Abdullateef Aliyu Maitaki da aka fi sani da Mufti Yaks ya rasu a jihar Niger a yau Asabar 1 ga watan Yuni.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ba da gudunmawar N15m ga wadanda iftila'in harin masallacin Kano ya shafa a wannan wata.
Gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu Sokoto ya umurci rufe Ifoma hotel da ake zargi da badala. Dakta Jabir Sani Mai Hula da sauran jami'an gwamnati ne suka jagoranci aikin
Dakarun sojoji sun cafke wani fitaccen malamin addinin Musulunci mai suna Sheikh Muhammad Alkandawi da matarsa a Dei-Dei da ke birnin Abuja a ranar Talata.
Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci (NSCIA) ta yi kira ga malaman addinin musulunci na Kano da su kiyaye harsunansu kan rikicin masarautar Kano.
Sheikh Isa Ali Pantami ya tabbatar da karbar mutumin da ya fara tattaki domin zuwa wajensa a Abuja. Ya kuma bayyana cewa idan ya huta za a maido shi Gombe.
Babban malamin addinin Musulunci sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya dakatar da wani matashi mai suna Auwal da yake kokarin tattaki zuwa wajensa a Abuja.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari