Malamin addinin Musulunci
Sarkin Musulmi, Mai Martaba, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya gwangwaje Farfesa Isa Ali Pantami da sarautar Majidadin Daular Usmaniyya a jihar Sokoto.
Shugaban malaman addinin Musulunci a jihar Ondo ya goyi bayan dan takarar gwamnan APC a zaɓen Ondo. Malaman Musulunci sun ce za su zabi APC a Ondo.
Sheikh Yusuf Musa Assadus Sunnah ya ba gwamnoni shawara kan yadda za a kawo karshen rashin tsaro na ta'addanci inda ya ce ya kamata a soke yan sa-kai.
Majalisar wakilan Najeriya ta yi fatali da ƙudurin da ya nemi a yi wa wasu sassa na kundin tsarin mulkin kasa na 1999 kwaskwarima saboda ya saba da tsarin da kasa.
Bincike ya tabbatar da cewa an samu karuwar kin jinin Musulmai a fadin Tarayyar Turai, musamman a kasashen Austria da Jamus da Faransa inda ake cin zarafin musulmi.
Sheikh Abubakar Salihu Zariya ya ziyarci Sheikh Usman Riji Riji Attalili Attaguzuty. An ba babban malamin Izala Darika yayin ziyarar. Mutane sun tayar da kura.
Hukumar Hisbah karkashin jagorancin Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ta ayyana neman Auwal Danladi Sankara ruwa a jallo kan zargin lalata da wata matar aure a Kano.
Bayan gabatar da hudubarsa ta farko a ranar Juma'a 18 ga Oktobar 2024, Legit Hausa ta tattaro muhimman abubuwa game da sabon limamin babban masallacin Abuja.
Kayayyakin suna da araha a kasuwar Musulunci da aka bude a garin Osun idan aka kwatanta da sauran kasuwannin Iwo da ke Kudu maso Yammacin kasar nan.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari