Malamin addinin Musulunci
Tsohon minista, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tura sakon ta'azziya ga iyalai da yan uwan marigayi Sheikh Sa'idu Hassan Jingir da ya rasu a yau Alhamis.
Rasuwar Sheikh Saidu Hassan Jingir ta girgiza malamai da yan siyasa. Sheikh Daurawa, Isa Ali Pantami, gwamnoni da sauran yan siyasa sun yi ta'aziyya.
Babban limamin Edo, Sheikh Abdulfattah Enabulele ya nuna rashin amincewarsa kan matakin kulle makarantu da wasu gwamnonin Arewa suka dauka saboda azumin Ramadan.
Mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala Sheikh Saidu Hassan Jingir ya rasu bayan fama da jinya da ya yi. Malamin ya rasu a jihar Filato a azumi.
Gwamna Umar Namadi na Jigawa, Umar Namadi ya maince da rage lokutan aiki ga ma'aikatan gwamnati saboda damar samun ibada cikin nitsuwa a azumin Ramadan
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kaddamar da shirin ciyar da mabukata a fadin jihar, inda ake sa ram mutum 91,000 ne za su samu buda-baki a kowacce rana.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya aika da sakon taya al'ummar musulmi murnar shigowar watan Ramadan. Ya bukaci a dage wajen yin ibada.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bude sabon masallaci a jihar Bauchi. Sheikh Guruntum zai fara tafsiri a masallacin.
Shugaban Izala na ƙasa, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya kaddamar da sabon katafaren masallacin biliyoyin Naira da ɗan Majalisar Bichi ya gina a mazabarsa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari