Malamin addinin Musulunci
'Yan kasuwa dake cinikayya a kasuwanni da dama a Kano sun shaida wa Legit cewa akwai alamun saukin farashin kaya da ake samu a yanzu daga Allah ne kawai.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya rabawa malamai da limamai da ladabai tallafin maƙudan kudi da buhunan masara domin su shirya zuwan watan Ramadan.
kwamitin ganin wata a fadar sarkin Musulmi ya yi karin haske kan matakan da suke bi wajen tantance labarai da suke samu. Masana taurari sun fadi ranar ganin wata
Babbar Kotun Tarayya a Lagos ta yi zama kan rikici da ake yi game da wa'azin watan Ramadan a masallacin jihar inda ta bukaci zaman lafiya da bin doka.
Fadar mai alfarma sarkin Musulmi ta sanar da fara duba watan azumin Ramadan na 2025. Idan aka ga wata za a fara azumin 2025 ne ranar Asabar mai zuwa.
Ana saura kwananki kadan a fara gudanar da azumin watan Ramadan, Legit Hausa ta binciko muku wasu hanyoyi da za su taimakawa Musulmi ya kasance cikin lafiya.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya ambaci wasu ayyukan alheri da ya kamata kowane Musulmi ya yi a Ramadan. Ya ambaci Karatun Kur'ani, ciyar da mai azumi.
Malamin Musulunci a Najeriya, Sheikh Bello Yabo ya caccaki wasu yaran yan siyasa a jihar Sokoto da ke cewa ya yi mugun karshe ko kuma tsufa ta yi gardama.
Gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana shirin da ta yi wa malaman jihar daga kan limamai, mataimakansu, ladanai da sauran kungiyoyin addini da watan Ramadan
Malamin addinin Musulunci
Samu kari