Malamin addinin Musulunci
Limamin masallacin Lekki ya ce ba a lika banar 'Yesu ba Allah ba ne' don cin zarafin wani ba, amma sun cire ta don zaman lafiya, kuma za su gyara su dawo da ita.
Malamin da 'yan bijilanti suka kama a Zamfara ya amsa cewa yana tsafe makaman 'yan bindiga da kuma yi masu addu'o'i domin samun nasarar ayyukan ta'addancinsu.
Malamin addinin Musulunci kuma jagora a cibiyar Albani Zariya, Sheikh Abdullahi Muhammad Assalafy ya rasu a jihar Kaduna. Yana cikin manyan daliban Albani.
An samu yamutsi a wata makarantar Musulunci a jihar Oyo ana tsaka da taron taron murna. An rasa rayuka da dama, gwamnan Oyo ya tura ta'aziyya da jama'a
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya ce zai sanar da mutanen Gombe shawarar da ya yanke nan gaba.
Mai alfarma sarkin Musulmi ya jagoranci raba zakka a jihar Jigawa. Jigawa ta yi fice wajen raba Zakka a Najeriya. Gwamna Namadi ai taimaki shirin zakka.
Sheikh Daurawa ya ce rashin Sallah, shaye-shaye, rashin makaranta, da kin biyayya ga iyaye suna daga cikin alamomin matashin da ke shirin lalacewa cikin al'umma.
Bayan kiran Sarki Muhammadu Sanusi II da tsohon sarki, Sheikh Musa Yusuf Assadussunnah ya nemi afuwar al'umma musamman masoyansa kan kalaman da ya yi.
Gwamnan Neja ya kafa kwamitin shura mai mutum 16 da suka hada da manyan malamai. Malaman Izala da Darika sun samu mukaman gwamnati a shiga kwamitin.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari