INEC
Yanzu muke samun labarin cewa, shugaban hukumare zabe mai zaman kanta INEC ya shiga wata ganawa da shugabannin jam'iyyun siyasa 18 a kasar nan a Abuja a yau.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta bayyana cewa tayi wa 'yan Najeriya 93,469,008 rijistar zaben 2023 mai gabatowa. Maza ne ke da kaso mafi yawa.
Wasu daga cikin yan Nigeria na nuna shakkun su kan gadanar da babban zaben kasar nan da'a gudanar a watan gobe, inda za'a zabi sabon shugaban kasa da gwamnoni
Gwamnatin tarayya ta jaddada cewa babu gudu babu ja da baya za a yi zaben 2023 kuma hukumomin tsaro na cikin gida sun shirya tsaf domin aiwatarwa da hakan.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce akwai barazanar soke zaben 2023 da ke tafe nan da wata daya matukar abubuwa basua daidaita ba na tsaro adda ake so sosai.
Jaridar Vanguard ce ta bankwado yadda wasu mutane a wasu yankunan Nigeria ke karbar katin zabensu in sun biya kudi a ofishin, sabida yadda wajen yayi cunkoso
Wata kotun Abuja ta bayyana korar batun da ke neman a tsige shugaban INEC tare da bincikarsa. Kotu ta ce babu batun tsige Mahmud balle kuma wani bincikarsa.
Za a ji hukumar gudanar da zabe mai zaman kanta watau INEC za ta cafke duk wanda bai kai shekara 18 da haihuwa ba da zai yi zabe, domin hakan ya sabawa doka
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta jaddada cewa duk wanda ba shi da katin zabe ba samu damar jefa kuri'a ba a zabe mai zuwa, tace an barta da PVC da yawa.
INEC
Samu kari