INEC
Kwamishinan Hukumar INEC, Mallam Mohammed Haruna yace wasu suna sayen katin PBC. A rahoton za a ji USAID, IFES suna goyon bayan aikin NESSACTION a Najeriya.
'Yan bindiga sun kai mummunan hari kan wani ofishin INEC a jihar Imo, sun gamu da ajalisnu. An hallaka akalla mutum uku ciki har da kwamandan 'yan ta'addan.
Kalaman da Bola Tinubu ya yi a kan zabe ya jawo Hukumar INEC ta maida masa martani ta bakin babban sakataren yada labarai na shugaban INEC, Rotimi Oyekanmi.
Farfesa Ishaq Akintola, shugaban kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ya soki hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta jihar Legas kan shirya taron siyasa a coci.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta roki 'yan Najeriya su taya ta tsare kayayyakin ta da ke sassan kasar daga batagari da ke kai hare-hare gabannin zabe.
Wani lauya mazaunin garin Onitsha, Dakta Jezie Ekejiuba, ya maka Atiku Abubakar a gaban kotu. Ya kara da gwamnatin tarayya har da INEC da ta bar Atiku takara.
Dakarun ‘Yan Sanda sun bankado wadanda suka kona ofishin Hukumar INEC a Imo. 'Yan IPOB da Eastern Security Network (ESN) sun ce ba suka yi wannan aika-aika ba.
Wasu 'yan iska sun sake kai farmaki ofishin hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta da ke karamar hukumar oru ta yamma a jihar Imo. Sun cinna wa cibiyar wuta.
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun kai hari ofishin hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, dake karamar hukumar Orlu a jihar Imo wuta, an kuma sace magina
INEC
Samu kari