INEC
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta fitar da jerin rumfunan zaɓe 40 waɗanda ba za a gudanar da zaɓe ba a zaɓen gwamnan jihar Imo na ranar Asabar.
Hukumar INEC ta ƙara sunan ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar APC, Timipre Sylva, da abokin takararsa a jerin sunayen ƴan takarar gwamnan jihar Bayelsa.
Sakataren yada labaran APC ya zargi Peter Obi da gadarar jin ya dace da mulki. Bayan doke shi a zaben shugaban kasa da kotu, APC ta caccaki 'dan siyasar.
Majalisar dattijan Najeriya ta tantance tare da tabbatar da naɗim sabbin kwamishinonin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC a zaman yau Laraba.
Ministan kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arziki, Atiku Bagudu, ya ce shugaban kasa Tinubu ya amince da biliyan 18 don gudanar da zabukan Bayelsa, Imo da Kogi.
Za a ji labari Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da tsarin mulki, ya na so ‘Yan APC su zama Shugabannin INEC, an dauko mutanen shugaban kasa da na jiga-jigan APC.
An zargi shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da naɗa mambobin jam'iyyar APC miƙamin kwamishinonin zaɓe na INEC domin ba ƴan adawa cikas a zaɓen 2027.
Rahoton da muke samu daga jihar Adamawa ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta yanke hukunci kan karar da aka shigar game da makomai Adamawa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada sabbin kwamishinonin zaben jihohi guda tara a yau Laraba 25 ga watan Oktoba, jihohin sun hada da Gombe da Zamfara da saura.
INEC
Samu kari